Jihar Nasarawa
Yan sanda sun sanar da cafke jami'an bogi guda uku a jihar Nasarawa bayan artabu mai tsanani. Daya daga cikin wadanda aka kama din ya rasu a asibiti.
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta kama wasu mutum uku da suka yi wa kawun ɗaya daga cikinsu barazanar garkuwa, suka karɓi fansar Naira miliyan biyu.
Gwamna Sule Abdullahi na jihar Nasarawa ya haramta dukkan ayyukan kungiyoyin sa-kai na kabilanci a jihar da suka hada da na Fulani da Eggon da Bassa.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya kira taron tsaro cikin gaggawa han halin da mutane ke ciki a sassan wasu kananan hukumomi 8 na jihar Nasarawa.
Shugaban kungiyar Miyetti Allah, Bello Badejo ya bayyana yadda Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa da tilasta masa jagorantar ƙungiyar da ake zarginsa a kai.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya jaddada buƙatar samar da hanyar da mutane za su dogara da kansu idan har ana son magance matsalar yunwa.
Gwamna Abdullahi Sule ya ba da umarnin gudanar da cikakken bincike domin gano maƙasudin turereniyar da ta yi ajalin ɗalibai a jami'ar jihar Nasarawa.
Rahotanni sun bayyana cewa ana fargabar ɗalibai 7 na jami'ar jihar Nasarawa sun mutu sakamakon turmutsitsin da suka yi a wurin rabon tallafin shinkafa.
Tsohon shugaban kungiyar Arewa Consultative Forum, Cif Gabriel Aduku ya rasu a yau Litinin, tsohon ministan lafiya ya rasu ne a kasar Amurka bayan fama da jinya.
Jihar Nasarawa
Samu kari