Masu Garkuwa Da Mutane
Tsohon mai neman takarar shugaban ƙasa, Adamu Garba ya ce malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Gumi ya fito fili ya fayyace wa ƴan ƙasa idan yana tare da Nig
Yan bindiga sun kashe kwamishina a hukumar Fansho ta jihar Kogi, Mr Solomon Akeweje sannan sun sace shugaban karamar hukumar Yagba ta Yamma, Mr Pius Kolawole, T
Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun sake kai hari Neja, sun yi awon gaba da wasu mutane, ciki har da mahaifiyar wani dan majalisa, Honarabul Bello.
Mazauna babban birnin tarayya suna cikin tashin hankali bayan shawarar tsaro da babban bankin kasar nan (CBN) ya baiwa dukkan ma'aikatanta dake fadin kasar nan.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara yayi kira ga alkalai a jihar da kada su kasance masu sassauci ga 'yan bindiga yayin shari'a. Kamar yadda The Punch tace.
Yan bindiga sun fitar da bidiyon daliba mai juna biyu da suka sace daga Kwallejin Nazarin Gandun Daji da ke Afaka a Jihar Kaduna. An sace ta ne tare da sauran d
Sheikh Gumi ya sake kira ga gwamnatin Najeriya da ta yi afuwa ga ‘yan bindigar da ke yin barna a fadin arewa, cewa wadanda ya tattauna da su sun daina ta'asa.
'Yan bindiga sun sace wasu daga cikin daliban Jami'ar Koyon Aikin Noma da ke Makurdi, FUAM, a jihar Benue, Daily Trust ta ruwaito. Mahukunta makarantar sun tabb
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bada shawarar cewa a rika gina makarantu kusa da sansanin sojoji domin kare harin yan bindiga a jihar, The Cable ta ruw
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari