Masu Garkuwa Da Mutane
A kalla rayuka 12 aka kashe yayin farmakin da 'yan bindigan daji suka kai kauyen Sakajiki da ke masarautar Kaura Namoda a jihar Zamfara a ranar Alhamis da dare.
Ibadan - Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya bayyana cewa lamarin tsaron Najeriya ya yi tsamarin da ya kamata a nemo sabbin hanyoyin maganceta da wurii.
Uku daga cikin daliban makarantar horar da limaman coci da aka sace na a Christ the King Major Seminary, karamar hukumar Jema'a ta jihar Kaduna sun samu yanci.
Neja - Dakarun Sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kasurgumin dan bindiga, Alhaji Karki, yayinda yake kokarin kaiwa musu hari a barikinsu dake jihar Neja.
Masu kaiwa yan bindiga bayanai ke hana ruwa gudu wajen yunkurin ceto mai martaba Sarkin Bungudu, Hassan Attahiru, duk da an biya kudin fansar milyan ashirin.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta dakatad a mambobinta biyu, kan zargin da ake musu cewa sun da alaka da yan bindiga masu garkuwa da mutanen da suka addabi.
Masu garkuwa a ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun fara tambayar dafaffen abinci a matsayin kuɗin fansa. Ƴan bindigan sun janye kai hare-hare a wasu
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai hari ofishin 'yan sanda na Ngurore da ke karamar hukumar Yola ta Kudu inda suka sace mace mai shayarwa a g
Dalibar jami'ar Bayero da ke Kano wacce masu garkuwa da mutane suka sace a tsakar birnin Kano mai suna Sakina Bello, ta tsero daga hannun miyagun da suka sace.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari