Masu Garkuwa Da Mutane
Samaila Dahiru, dalibin GDSS Kaya, ya bayyana yadda ‘yan bindigan da suka yi yunkurin halaka malaminsa suka harbe shi amma kuma ya tsira, The Cable ta ruwaito.
Masu garkuwa da mutane sun sace wata Mrs Oladapo Bukola mai shekaru 45 da yaranta 2 a wuraren Pegi dake Kuje a Abuja.Bayan kwana 2 da sace wani Abdullahi Benda.
Rundunar hukumar ‘yan sanda na musamman tare da hadakar sauran jami’an ta mayar da farmakin da daruruwan ‘yan bindiga suka kai garin Shinkafi, a jihar Zamfara.
Anyi awon gaba da wani mahaifi, Abdullahi Benda, da dansa mai shekaru 23, Jibrin Abdullahi Benda a gidansu da ke kauyen Yangoji a karamar hukumar Kwali ta Abuja
Wasu ɓata gari da ake zargin cewa ƴan bindiga ne sun kai hari ofishin yan sanda a Zamfara sun kashe jami'in ɗan sanda ɗaya, rahoton SaharaReporters. Yan bindiga
Atiku Bagudu, gwamnan jihar Kebbi, ya ce matsalar garkuwa da mutane tare da satar shanu a kasar nan ta fi shafar Fulani. A yayin tattaunawa da gidan talabijin.
Jami'an rundunar yaki da 'yan bindiga ta 'yan sandan jihar Niger sun bindige gagararren mai kai wa 'yan bindiga bayanai, Buba Baromi, an sheke Baromi a daji.
Turnukun da ya barke tsakanin mayakan ISWAP da sojoji ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane da dama ciki har da sojoji 25 da ‘yan ta’adda 40 a yankin arewaci.
Gwamnatin Zamfara ta kulle dukkan makarantun gwamnati da masu zaman kansu dake dukkan kananan hukumomin jihar. Wannan ya biyo bayan harin da yan bindiga a Kaya.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari