Masu Garkuwa Da Mutane
Harin da yan bindiga suka kai gidajen Makarantar Bada Horon Aikin Soja na Kaduna, NDA ya janyo cece-kuce a tsakanin mutane a kasar bisa halin tsaro da tabarbare
Ƴan fashin daji da ba a san ko su wanene ba sun sace Mohammed Okpu, sakataren Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Jihar Nasarawa, The Cable ta ruwaito. Hakan na
Wasu ‘yan bindiga sun dakatar da shigar da man fetur garin Dansadau da makwabtansa tun bayan banka wa wata tankar mai da ta taho daga Gusau zuwa Dansadau wuta.
'Yan sandan jihar Zamfara da wasu jami'ai daga hukumomin tsaro da suka hada da sojoji sun tsananta sintirin samada kasa a yankin Gusau zuwa titin Tsafe a jihar.
Yan fashin daji sun kashe mutane hudu sun kuma yi awon gaba da wasu mutanen 50 a garin Gora Namaye da ke karamar hukumar Maradun na jihar Zamfara kamar yadda ra
Hukumar ‘yan sanda ta jihar Katsina ta damki wani mutum mai shekaru 40 wanda ake zargin mai baiwa masu garkuwa da mutane bayanai a karamar hukumar Faskari.
Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi awon gaba da malamai 2 na Jami'ar Jihar Abia, ABSU, da ke Uturu da wasu mutanen akan hanyar ABSU-Isuikwuato
Jami'an 'yan sanda a jihar Adamawa a ranar Talata, 17 ga watan Agusta sun tabbatar da cafke wasu mutane 14 da ake zargin shahararran masu garkuwa da mutane ne.
Masu garkuwa da mutane sun harbe wani matashi, Haruna Dako, sannan sun sace kayan abinci iri-iri a Kambu dake wuraren Abaji a birnin tarayya, Abuja,Daily Trust.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari