Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan bindiga sun kashe Mai Unguwa a kauyen Baranje da ke karamar hukumar Chikun a Jihar Kaduna, tare da wasu mutum uku, The Nation ta ruwaito. Kwamishinan tsoro
A ranar Laraba, gwamnatin jihar Kano ta fada wani gida wanda ake zargin masu garkuwa da mutane suna adana mutane idan sun sato su, Premium Times ta ruwaito.
Ta shaida cewa aikin ta na farko a matsayin mai garkuwa da mutane ya fara ta kan tsohon saurayin ya wanda yaki auren ta bayan shafe tsawon shekaru suna soyayya.
Gwamnan Oyo ya fito ya soki matakin Takwaransa na haramtawa Makiyaya kiwo. Seyi Makinde ya ce ba daidai ba ne a ba Makiyaya Fulani wa’adi su bar kasar da su ke.
Rundunar yan sandan Najeriya, ta cafke wani dan shekara 20, Abubakar Amodu, bisa shirya tawaga don garkuwa da mahaifin sa tare da karbar kudin fansar miliyan bi
Direbansa ya yi kokari, ya ki tsayawa yayin da 'yan bindigar suka kai musu farmaki. Sai dai, sun yi rashin sa'a, 'yan bindigar sun shirya musu gadar zare, sun
Mahara sun kashe yan-sa-kai bakwai a wani harin bazata da suka kai karamar hukumar Mashegu na jihar Niger sannan suka kona fiye da Babura 50 mallakar yan dokan.
Kungiyar nan ta Coalition of Northern Elders for Peace and Development ta bayyana cewa Arewa na bukatar shekaru fiye da 100 kafin a ga karshen matsalar tsaro.
Masu garkuwa da mutane sun sace mataimakin shugaban Jami'ar Anchor University, mallakar cocin Deeper Life da ke Jihar Legas, Farfesa Johnson Fatokun, The Punch
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari