Manyan Labarai A Yau
Hukumar hana fatauci mutane, NAPTIP, reshen Makurdi ta kama wata mata yar shekara 49, Mrs Augustina Ikyor, kan mallakar wasu tagwaye a jihar. Kwamandan hukumar
A makon nan ne muka ji Dangote Yayi bayani filla-filla a kan hanyar da aka bi wajen sayen fili da kamfanin simintin Obajana da ake rigima da gwamnati a kai.
Kwararriya a bangaren lafiya kuma shugaban cibiyar Lafiya ta Chartma Herbal Health Centre ta bukaci maza su rika shan mama a cikin watan Oktoba a yayin da ake
Rabiu Kwankwaso mai neman shugabancin Najeriya a inuwar NNPP ya yi alkawarin bunkasa ilmi. ‘Dan takaran shugaban kasar yace gwamnatinsa za ta tallafawa matasa.
Za a ji cewa wasu da aka gwabza wajen yakin tikitin Jam’iyyar APC sun zama ‘yan bayan fage. Yau an daina batun Ahmad Sani Yariman Bakura da su Rotimi Amaechi.
Saurayi da Allah ya azurta da tsayi sosai ya haifar da cece-kuce a shafukan sada zumunta kamar yadda koda mutum na da tsayi idan ya tsaya da shi zai gajarce.
Hukumar kula da hakkokin masu ajiya a bankunan kasar nan (NDIC), da ke karkashin Ma'aikatar Kudi, ta kwato kudaden kwastomomi da ke ajiya a wasu bankuna 20 da
A kalla mutane 30 ne aka ce sun ɓace a yayin da kwale-kwale da ke dauke da mutane 50 ya kife a garin Umunnankwo da ke karamar hukumar Ogbaru na jihar Anambra. A
Tsohon Shugaban Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, na kasa Vincent Ogbulafor ya riga mu gidan gaskiya. Vanguard ta rahoto cewa Ogbulafor ya rasu ne a rana
Manyan Labarai A Yau
Samu kari