Manyan Labarai A Yau
Alhaji Nasiru Ahali, attajiri kuma ɗaya daga cikin shuwagabannin masana’antu na farko a Kano, ya rasu yana da shekaru 108, inda za a yi jana’izarsa a Kurna Asabe.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce ta kwashe fiye da shekara guda tana fama da yunkurin cin zarafi daga shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
'Yan majalisar wakilai daga Arewacin Najeriya sun yi magana da murya daya kan dokar ta bacin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya a jihar Rivers.
Shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya-Janar Olakunle Oluseye Nafiu, ya ba da tabbaci kan lokacin fara biyan alawus na N77,000.
Kungiyar dattawa da shugabannin al'umma a jihar Ribas ta yu watsi da natakin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka na dakatar da Gwamna Fubara.
Majalisar dattawan Najeriya ta bayyana matsayarta kan dokar ta bacin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya a jihar Rivers. Ta kafa sharuda.
Wani daga cikin masu fada a ji a yankin Neja Delta ya nuna damuwa kan halin da Gwamna Siminalayi Fubara yake ciki bayan an dakatar da shi. Ya ce ba a ji duriyarsa ba
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta tabo batun yunkurin yi mata kiranye daga majalisar dattawa. Ta ce ba zai yi tasiri ba.
Hukumar FAAN ta fara rusa gine-gine a rukunin gidajen ma'aikatan filin jirgin sama da da ke Kano, mazauna wurin sun yi watsi da lamarin, sun nufi kotu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari