Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi magana kan hare-haren ta'addanci da ake kai a jihar. Ya ce makiyaya dauke da makamai marasa shanu ke kai hare-haren.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya fito ya yi magana kan shirin da ake zargin yana yi na ficewa daga PDP zuwa APC. Ya ce jita-jita ce kawai marar tushe.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya bude da azuzuwan koyar da tubabbun 'yan bindiga. Ta bayyana cewa za ta samar da malamai wadanda za su gudanar da aikin.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu tare da wasu tsofaffin gwamnonin PDP guda uku.
Wasu gungun matasa sun fito kan tituna domin gudanar da zanga-zangar nuna adawa da matsalar rashin tsaro a jihar Benue. Sun bukaci ta gaggauta shawo kan matsalar.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya nuna takaicinsa kan harin ta'addanciɓ da waau 'yan bindiga suka kai a kauyen Yelwata. Ya sha alwashin daukar mataki.
Wssu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'adddanci a fadar wani basarake da ke jihar Kaduna. 'Ƴan bindigan sun yi awon gaba da matarsa da dansa.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi martani kan kalaman da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya yi a kan Shugaba Bola Tinubu. Ta yi masa raga-raga.
Wani mutumi ɗauke da bindiga ya kai hari gidajen ƴan Majalisa biyu a Amurka, ƴar Majalisa ɗaya da mijinta sun mutu yayin da sanata ya samu rauni.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari