Manyan Labarai A Yau
Ministan babban bijrin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai da wata nadama a kan matakin da ya dauka na sanya sunan Bola Tinubu a cibiyar ICC.
Kasar Iran ta sanar da toshe hanyar jirgin ruwa ta Hormuz da ake bi domin jigilar mai a duniya. Toshe tashar jirgin zai iya shafar tattalin arzikin duniya.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya fito ya yi magana kan batun cewa zai yi takara a zaben 2027. Tsohon shugaban kasan ya ce ba gaskiya ba ne.
A makonnan, ana ta yaɗa cewa sojoji sun hanɓarar da Gwamnatin Shugaba Paul Biya na ƙasar Kamaru, bincike ya nuna wannan labari ba gaskiya ba ne, karya ce.
Kwana ɗaya bayan abin da ya faru a ƙasar India, wani jirgin Air Indoa ya yi saukar gaggauwa bayan samun sakon da ke nuna akwai barazanar dasa bam.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bai samu halartar wasu daga cikin tarurrukan da suka shafi jam'iyyar APC da Shugaba Bola Tinubu. Ya kawo dalilai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan fargabar da 'yan adawa suke da ita kan shirin maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ya ce ba amza a yi haka ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ta ki yi wa 'yan Najeriya aiki.
Wasu mahara sun kai hari kan bayin Allah a jihar Plateau. Miyagun maharan sun hallaka mutum hudu ciki har da wani jariri mai watanni 9 a duniya a yayin harin.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari