Manyan Labarai A Yau
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da bindigogi sun farmaki wasu kauyuka a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka mutane tare da kona gidaje masu yawa.
An samu aukuwar hadurran jiragen sama masu yawa a tarihi wadanda suka jawo asarar rayuka. Mun zakulo mukunwasu daga cikin wadanda ba za a manta da su ba a tarihi.
Ma'aokatar lafiya ta kasar Iran ta tabbatar da cewa harin Isra'ila ya taɓa wani babban asibiti a birnin Tehran, an lalata motocin ɗaukar marasa lafiya.
Tinubu ya karrama Kanar Abubakar Dangiwa da lambar CFR a Kaduna, saboda rawar da ya taka wajen kare dimokuraɗiyya tun bayan soke zaɓen 12 ga Yuni, 1993.
Jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya karanto ayar Kur'ani ya karfafi 'yan Iran su cigaba da fafatawa da Isra'ila. Ya ce idan akwai tsoro ba za a ci nasara ba.
Shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa shugaban kasa Bila Ahmed Tinubu bai da abokin hamayya a Kaduna a zaben shekarar 2027.
Isra'ila ta yi barazana ga ran jagoran juyin juya hali na Iran, Ayatollah Ali Khamenei. Ministan tsaron Isra'ila ya bayyana cewa bai kamata Khamenei ya rayu ba.
Majalisar zartarwar jihar Oyo ta amince da gyaran gidan gwamnati kan N63.479bn da sauran ayyuka. Za a inganta filin jirgi da kuma gina sabuwar kasuwa kafin 2026.s
Wani masoyin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, da ya sanya sunan Dauda Kahutu Rarara a wata hanya
Manyan Labarai A Yau
Samu kari