Manyan Labarai A Yau
Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) ta tabbayat da cewa ta samu sahihan bayanan da ke nuna an lalata cibiyoyin shirin nukiliyar Iran.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Umaru Baho ta bayyana cewa har yanzu ana ci gaba da neman mutane 700 da suka bace sakamakon ambaliyar ruwa.
Kasashen duniya da suka hada da Saudiyya, Rasha, Najeriya, Pakistan, Turkiyya sun yi Allah wadai da harin da Isral'ila ta fara kaiwa kasar Iran kan mallakar nukiliya
Iran ta harba makamai masu linzami sama da 100 kan Isra'ila. An rahoto cewa makaman da Iran ke harbawa na isa Isra'ila cikin mintuna 12 saboda tsananin gudu.
Ministan harkokin waje na Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya bayyana cewa haɗari ne babban ga ƙasashen Yammacin Afirka idan Amurka ta hana su shiga cikinta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sauka a jihar Benue yayin ziyarar da ya shirya kai wa. Shugaban kasan ya isa jihar ne a ranar Laraba, 18 ga watan Yunin 2025.
Wani abu mara dadin ji ya auku a jihar Kano bayan da wani mahaifi ya kashe 'yarsa har lahira. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya auku ne a cikin gida.
Jagoran juyin juya hali na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya nuna cewa kasarsa ba za ta nuna tausayi ba a yakin da take yi da haramtacciyar gwamnatin Isra'ila.
Jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa ta fito ta nesanta kanra daga batun cewa ta marawa Nuhu Ribadu baya don neman wani mukamin siyasa a zaben 2027.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari