Manyan Labarai A Yau
Najeriya ta yi jimamin rasuwar manyan mutane a 2025, ciki har da Buhari, Dantata, Farfesa Jibril Aminu, da sarakunan gargajiya; Oba Adetona da Olakulehin.
Shugaban riko na jam'iyyar ADC na kasa, Sanata David Mark, ya yi zargin cewa akwai kawo cikas ga jam'iyyar. Ya ce gwamnatin APC na iya yin amfani da kotu.
A shekarar 2014 an taba yunkurin hallaka tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Bam din da aka tayar a lokacin ya yi sanadiyyar rasuwar mutane da dama.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi alhinin rasuwar tsohon shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari. Ta rufe hedkwatarta don karramawa a gare shi.
Muhammadu Buhari ya ce ba zai bar wa ‘ya’yansa dukiya ba, amma zai bar musu ilimi domin su zama masu dogaro da kai su kuma fuskanci rayuwa cikin ƙwarewa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya aika da sakon ta'aziyyarsa kan rasuwar tsohon shugaban kasan Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari.
Zahra Buhari ta balle da kuka a gaban asibitin London yayin da aka tabbatar da rasuwar mahaifinta, tsohon shugaban Najeriya, lamarin da ya girgiza ‘yan Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya ayyana ranar hutu don rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ya yi addu'ar Allah ya yi masa rahama.
Wasu majiyoyi daga fadar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun bayyana lokacin da za a yi jana'izar tsohon Shugaba Muhammadu Buhari bayan ya rasu a Landan.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari