Manyan Labarai A Yau
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ya kai ziyarce-ziyarce a kasashen Saint Lucia da Brazil. Tinubu ya samu tarba daga manyan jami'ai.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Sunday Dare, ya yi.martaɓi ga Nasir El-Rufai kan batun tazarce a 2027. Ya ce El-Rufai bai isa hana tazarcen Tinubu ba.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana cewa Muhammadu Buhari ya ki amincewa da kasafin kudin abinci a fadar shugaban kasa.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Bola Tinubu, Femi Gbajabiamila, ya nuna gamsuwarsa kan kafa hadaka da shugabannin jam'iyyun adawa suka yi.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ireti Kingibe ta sanar da ficewarta daga jam'iyyar LP zuwa ADC ta 'yan hadaka.
Rahotanni daga filinin jirgin Malam Aminu Kano, sun nuna cewa wasu jami'an tsaro daga Abuka sun kama Bello Galadanchi, wanda aka fi sani da Ɗan Bello a Kano.
An yi rashi na daya daga cikin sarakunan da ake ji da su a jihar Delta. Mai martaba Ohwodore na masarautar Olomu mai dadadden tarihi ya koma ga mahaliccinsa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya sake bayyana aniyarsa ta gwada sa'arsa wajen neman shugabancin Najeriya a 2027.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya aika da sakon gargadi ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan zaben 2027 da ake tunkara.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari