Manyan Labarai A Yau
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana dalilin da ya ssnya ya yi aiki don tabbatar da cewa Atiku Abubakar da PDP sun fadi zaben 2023.
Mutum 54 sun mutu cikin sa’o’i 24 a Pakistan sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da ya haddasa ambaliya, rushewar gidaje, da katsewar wuta a yankunan da abin ya shafa.
A ranar Lahadi da ta gabata, tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya cika bayan fama da jinya a Landan, ana ta tunawa da wasu daga cikin kalamansa.
Mai magana da yawun Atiku Abubakar, Paul Ibe, ya yi martani kan kalaman da ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi a kan tsohon mataimakin shugaban ƙasan.
Jigo a hadakar jam'iyyun adawan karkashin ADC, Salihu Lukman ya bayyan acewa ba su da mutum mai tasiri irin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Farfesa Muhammad Kailani, ya shawarci shugabanni kan su koyi darasi daga rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Duk da cewa an kashe makudan kudade, amma rashin aiwatarwa da ingantaccen tsari ya hana shirye-shiryen Buhari magance talauci da samar da aiki yadda ya kamata.
Kungiyar Arewa Think Thank ta raba gardama kan batun dan siyasan da zai gaji kuri'un tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari a Arewacin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP. Atiku yana da tarihin sauya sheka a tafiyar siyasarsa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari