Manyan Labarai A Yau
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kuma kwato makamai da babura a yayin arangamar.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya yi kaca-kaca da jam'iyyar APC. Ya ce kasar nan na iya rugujewa idan ta koma kna madafun iko.
Hukumomin EFCC da DSS sun fito sun yi magana kan zarge-zargen da ke cewa sun tilastawa shugaban kamfanin man fetur na kasa, Bayo Ojulari yin murabus daga mukaminsa.
Shugaban tsagin jam'iyyar NNPP na jihar Kano, ya yi magana kan yiwuwar sauya shekar jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
An samu asarar ran mutum daya bayan da aka yi fito na fito tsakanin jami'an 'yan sanda da mutanen gari a birnin tarayya Abuja. Wasu kuma sun jikkata.
Kungiyar malaman jinya da unguwar zoma ta sanar da janye yajin aikin da ta tsunduma a fadin kasar nan. Janye yajin aikin na zuwa ne bayan kwashe kwana hudu ana yi.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda,ya rasa daya daga cikin hadimansa. Mai ba shi shawara na musamman kan harkokin ci gaban al'umma, ya rasu
An samu asarar rayuka bayan wani rikici ya barke tsakanin jagororin 'yan bindiga a Zamfara. Lamarin ya auku ne bayan an gwabza fada tsakanin bangarorin biyu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai na fuskantar matsaloli da dama a SDP tun bayan da ya koma jam'iyyar. Hakan ya sanya ya shiga tsilla-tsilla a siyasa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari