Manyan Labarai A Yau
An yi rashi na wani fitaccen dan kasuwa a Najeriya. Olorogun Oscar Ibru ya yi bankwana da duniya. Ya rasu ne sakamakon wata cuta da ba a bayyana ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya tabbatar da rasuwar abokinsa na yarinta, MB Suleiman Jada, ya aika sakon ta'aziyya ga iyalansa.
Shahararren mawakin Afrobeats, David Adeleke wanda aka fi sani da Davido, ha cire kudi masu kauri ya sayawa matarsa mota ta alfarma. Ya nuna farin ciki sosai.
Wani jirgin sama na kamfanin Ibom Air ya yi gaggawar komawa filin jirgin da ya tashi a Abuja sakamakon tsananin rashin lafiyar daya daga cikin fasinjojinsa.
Dan majalisar dokokin jihar Plateau da 'yan bindiga suka yi garkuwa da shi ya shaki iskar 'yanci. Dan majalisar ya kubuta ne bayan an sace shi a gidansa.
An samu rahoto cewa Sheikh Dr Saleh bin Humaid ya zama sabon Grand Mufti na Saudiyya bayan rasuwar Sheikh Abdulaziz al-Sheikh. Ana jiran tabbaci daga masarauta.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun raunata mutane tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma bakin aiki bayan dakatar da ita da Majalisar Dattawa ta yi na tsawon watanni shida.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dawo majalisar tarayya bayan watanni shida da dakatar da ita, inda ta sake zargin Akpabio da cin zarafinta a cikin majalisar.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari