Manyan Labarai A Yau
Tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari ya bayyana cewa akwai wani shiri da yan siyasa suke yi na ganin cewa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya tsaya takara.
Gwamna Uba Sani ya sauya mukaman kwamishinoni biyu mafi muhimmanci a jihar Kaduna, inda ya mika tsaro ga Sule Shuaibu da shari’a ga James Kanyip.
Ministan babba birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya sake taso tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar a gaba. Ya ce saboda takara ya fice PDP.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba a jihar Zamfara. Sun kuma sace wasu ahanu.
Tsohon ministan ƙasa, gidaje da raya birane ya ce akwai wata manaƙisa da aka shirya game da batun ƙirƙiro sabuwar jihar Obolo daga jihar Akwa Ibom ta yanzu.
Jami'an 'yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar yin raga-raga da 'yan bindiga. 'Yan sandan sun hallaka miyagu takwas bayan sun yi musu kwanton bauna.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kasa hakura kan sukar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi wa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bashir Bayo Ojulari, ya koma bakin aikinsa yayin da ake ta yada maganganu kan cewa ya yi murabus daga kan mukaminsa.
Sanata mai wakiltar Katsina ta Tsakiya, Abdulaziz Musa Yar'adua, ya fito ya musanta rahotannin da ke cewa ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari