Manyan Labarai A Yau
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Mathias Tsado, ya bi sahun masu son ganin Goodluck Jonathan, ya tsaya takara a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gwamnatin jihar Benuwai ta mika sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi mai ba gwamna shawara kan harkokin hulda da jama'a da siyasa, Mary Yisa, wacce ta rasu.
FCTA ta kwace motoci sama da 700 saboda laifuffuka daban daban, ciki har da lambar mota ta jabu da gilashi mai duhu, yayin da take kokarin hana fashin one-chane.
Reno Omokri ya ce dalilai 20 za su tabbatar da amincewar 'yan Najeriya da Tinubu, daga tattalin arziki zuwa tsaro da ilimi, abin da zai sa a sake zabarsa a 2027.
Gwamnatin tarayya ta tara N21.22tn a cikin watanni shida na 2025 daga hukumomi biyar, ta cika kashi 58% na kasafin kuɗi, wanda zai sa ta iya zarce burinta.
Mahaifin gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 83 a duniya, gwamnati ta roki Allah Ya sanya shi a Aljannah.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Edp ta sanar da rasuwar shugabanta na farko, Solomon Aguele. Jam'iyyar ta aika da sakon ta'aziyyarta ga iyalansa da abokan arziki.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, Musa Aliyu, ya bayyana cewa yin hukunci kadai ba zai kawo karshen matsalar cin hanci da rashawa ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, kan rasuwar mahaifiyarsa mai shekara 83.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari