Manyan Labarai A Yau
Ministan harkokin cikin gida, Olabunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi tazarce a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
An gama shirin nada sabon Olubadan a jihar Oyo, za a nada tsohon gwamna, Rashidi Ladoja a matsayin sabon sarki ranar Juma'a, 26 ga watan Agusta, 2025.
Hadimin sanatan Ogun ta Gabas kuma tsohon gwamnan jihar, Gbenga Daniel ya ce har yanzu APC ba ta sanar da su batun dakatar fa ubangidansa a hukumance ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika bayan sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Katsina. Sun hallaka mutane ta hanyar kona su da ransu.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa 'yan Najeriya ba za su sake dawo da APC kan madafun iko ba a 2027, domin sun riga da sun waye.
Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi kira ga 'yan Najeriya da su dage wajen ci gaba da yi wa kasar nan addu'a.
APC Ogun ta dakatar da Sanata Daniel da Hon. Folarin bisa zargin cin dunduniyar jam’iyya, bayan kin kare kansu da kuma tursasa mambobi su janye ƙorafe-ƙorafe.
Mutanen da suka tsira da ransu daga harin da 'yan bindiga suka kai cikin masallaci a jihar Katsina, sun yi bayanin yadda mummunan lamarin ya auku.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa Rotimi Amaechi, ba zai kai labari ba idan ya yi takara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari