Malaman Makaranta
Kotun daukaka kara ta Mai shari’a Georgewill Abraham ta bukaci ayi sulhu. Ana sa rai nan da gobe a ji an sasanta tsakanin Gwamnati da malaman jami’a watau ASUU.
Malaman jami’a sun dauki sama da watanni bakwai suna yajin-aiki, amma Dr. Abdallah Gadon Kaya yace sam yajin aikin ‘Yan ASUU bai sabawa Addinin Musulunci ba.
Kwamishinan ilimi na jihar Bauchi, Dr. Aliyu U. Tilde ya yada hotunan yadda makarantun jihar Bauchi suka kasancewa a yau Laraba 28 ga watan Satumba bayan raba.
Jami’an tsaro masu fararen kaya wanda aka fi sani da DSS, suna so a gaggauta janye yajin aiki. Yunusa Abdulkadir yace yajin-aikin na jami’o’in yana da hadari.
Alaba a yanzun ya samu dalilin yin murmushi, ya kuma yi kira ga yan Najeriya su tuntube shi idan suna bukatar mai barkwanci ko mai jagoranci a wurin taronsu.
Wani mutum ya kashe kan shi saboda rashin albashi, yanzu kimanin mutane 703, 000 ake rasa a fadin Duniya a irin wannan yanayi, kullum ana rasa mutum kusan 2000.
Ana kiyasin akwai makarantu kusan 615 da an daina karantarwa a halin yanzu saboda tabarbarewar rashin tsaro. Wannan lamarin ya shafi jihohi su Kaduna da Neja
Jami’o’i Na Cigaba da Botsarewa ASUU. Jami’o’in Jihohi na komawa aiki bayan barazanar Gwamnoni na tsaida albashinsu kamar yadda Gwamnatin Tarayya tayi alwashi.
Mu na fahimtar babu ranar bude makarantu domin malaman jami’a ba za su koma aiki ba duk da barazanar hana su albashinsu, tun watan Fubrairu aka daina karatu.
Malaman Makaranta
Samu kari