Malaman Makaranta
Wasu jami’an gwamnatin tarayya sun yi karar Nasir El-Rufai a kotu saboda ya rusa sashen makarantar FGC Malali, zai fallasa dalibai da malamai ga rashin tsaro.
Wata dalibar Kwalejin Ilimi ta Kwara, Amina Tajudeen, ta yanke jiki ta rasu a cikin aji. Lamarin ya faru ne ana kwana guda kafin bikin rantsar da sabbin dalibai
Gidauniyar Abdul Samad Rabiu Africa initiative ta tallafawa wasu makarantu da Naira biliyan 22. Jami’o’in da za su amfana sun hada da Uni Uyo, Uni Jos, UniLagos
Wasu dalibai sun yi abin da bai dace ba, sun yiwa malamin jami'a isgili a lokacin da ya shigo da wata motarsa cikin jami'a. Sun ce bata musu kyaut ba ko kadan.
Gwamnatin Nasiru El-Rufai a jihar Kaduna ta dawo da malamai 1,288 na makarantun firmare da aka kora a jihar kan faduwa jarrabawar cancanta wata 10 da suka wuce.
Mansur Ibrahim Sokoto ya yi wa Dr. Lawal Dauda Dare nasiha bayan ya ci zabe, Shehin ya fada masa ka da ya yi wasa da zikirori da neman addu’o’i na neman taimako
Kungiyar malaman makaranta na Najeriya, NUT, ta nuna rashin goyon bayanta ga yunkurin da gwamnatin tarayya ke yi na cire tallafin fetur nan da tsakiyar shekara
Gwamnatin jihar Cross Rivers ta ce ta sallami wasu shugabannin makarantun sakandare 12 kan samunsu da karbar rashawa daga dalibai. Ta kuma dakatar da wasu shida
Bidiyon Cif Olusegun Obasanjo sanye cikin kayan makarantar sakandare yana tattaki da tsofaffin daliban Baptist Boys High School dake Ogun ya birgee Jama’a.
Malaman Makaranta
Samu kari