Malam Ibrahim El Zakzaky
Shugaban mabiya aƙidar shi'a, Sheikh Ibrahim El- Zakzaky, ya gana da mabiyansa, waɗanda suka tsira daga rikicin da ya faru da sojoji a watan Disamba, 2015.
Hukumar leken asiri ta Najeriya ta shaida wa lauyan Zakzaky da kuma IMN cewa, lallai ba ta rike da fasfo na Malamin da matarsa, kuma bata hanashi fita wata kasa
Abuja - A karon farko bayan kotu ta saki Zakzaky, ya gana da wakilan kungiyarsa na kowane ɓangare a Abuja, yace duk maso kokarin ganin bayan IMN zasu ji kunya.
Tun bayan hargitsin da aka samu tsakanin mabiya shi'a da sojoji a Zaria a shekarar 201t wanda yasa aka cafke Zakzaky, ba'a sake ganinsa ba jami'an tsaro ba.
El-Zakzaky da matarsa sun cilla wani boyayyen wuri a Abuja bayan da kotu ta wanke su daga laifukan da ake zarginsu dashi. Rahoto ya bayyana yadda lamarin yake.
Rahotanni sun tabbata cewa, kotu ta wanke malamin mazhabar shi'an nan, Malam Zakzaky, daga zargin da ake masa tare da matarsa Zeenatu a yau a jihar Kaduna.
An tattaro cewa jami'an 'yan sanda a jihar Kaduna sun hana masu zanga-zangar neman a saki shugabansu, Sheikh Zakzaky aiwatar da nufinsu bayan sun tarwatsa su.
'Ya'yan shugaban ƙungiyar mabiya ɗariƙar shi'a, IMN, sun bayyana cewa suna cikin mawuyacin hali, ƙuncin rayuwa, da tashin hankali saboda tsare mahaifan su.
Sabon zanga-zangar da yan kungiyar nan na yan uwa Musulmai ta Shi'a ta gudanar ya yi sanadiyar rasa ran wani jami'in dan sanda a ranar Juma'a, 7 ga watan Mayu.
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari