Maiduguri
Kwamandan atisayen 'Ofireshon Lafiya Dole', Manjo Janar Olusegun Adeniyi, ya ankarar da direbobi da sauran masu ababen hawa a kan shigayen tsare ababen hawa na bogi da 'yan Boko Haram suke saka wa a kan hanyar Damataru zuwa Maidug
Rahotanni sun kawo cewa Jama’a da dama na tserewa daga gidajensu sakamakon hare-haren yan ta’addan Boko Haram a hanyar babban titin Maiduguri/Damaturu.
Matsalar wutar lantarki na cigaba da ta’azzara a garin Maiduguri da kewaye na jahar Borno sakamakon hare haren da mayakan kungiyar Boko Haram suka kai ma kayan aikin dakon wutar lantarki wuta, wanda hakan ya jefa garin cikin duhu
Wani Injinya mai suna Ameh Osivue Shagari ya wallafa hotunan gwamna jihar Borno, Babagana Umara Zulum, a yayin da yake zaune a cikin jirgin sama kuma kujerar gama-gari daga Abuja zuwa Maiduguri a ranar Talata. Wani fasinja mai sun
Duk da kasancewar jiharsa ta gaba da 'yan ta'adda suke kaiwa hare-hare tare da aiyukan ta'addanci, Gwamna Babagana Umara Zulum mutum ne mai tsananin karfin hali da kwarin guiwa.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum a ranar Juma’a ya bayar da motoci 70 ga rundunar sojin Najeriya tare da wasu hukumomin tsaro don taimakawa aiyukansu a jihar. A taron da aka yi a Maiduguri, Zulum ya mika ababen hawan ga...
Gwamnan jahar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya kwana a wani sansanin yan gudun hijira inda ya raba ma yan gudun hijiran bargunan rufa guda 1,675 domin maganin sanyi.
Majiyar ta ce dukkan 'yan bindigar na dauke da makamai, wasu kuma a cikinsu suna sanye da kakin sojoji. A cewar shaidan, wanda ya nemi a boye sunansa, lamarin ya faru ne a garin Auno mai nisan kilimita 20 zuwa Maiduguri, babban bi
Rahotanni sun kawo cewa akalla jami’an yan sanda biyu ne suka rasa ransu a ranar Litinin bayan an harbe su a wani harin bazata da yan ta’addan Boko Haram suka kai a jihar Yobe.
Maiduguri
Samu kari