Maiduguri
Kamfanin rarraba wuta na kasa (TCN) ya sanar da lalacewar wutar lantarki a jihar Borno biyo bayan kai hari da wasu bata gari suka yi kan turakan wuta da ke jihar.
Gwamnatin jihar Borno ta samar da taki tirela 100 ga manona a jihar, za a sayar da takin ne kan saukin kashi 50%. Umar Usman Kadafur ne ya kaddamar da shirin.
Tsohon babban limamin jihar Borno, Imam Asil ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeruwar jinya da yammacin yau Juma'a 7 ga watan Yuni a birnin Maiduguri.
Wasu 'yan ta'addan ISWAP sun bawa jama'ar garuruwan dake karamar hukumar Kukawa a jihar Borno zabin ko dai su bar gidajensu ko a kashe saboda zargin cin amana
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa babban burinsa a rayuwa shi ne zama shugaban jami'a ba kasancewa gwamnan jihar Borno ba.
Hukumar tsaron fararen hula (NSCDC) ta samu nasarar damke wani mai safarar mutane, a kokarin fitar da su wajen kasar nan, inda yanzu haka ake zurfafa bincike.
An shiga jimami bayan rasuwar fitaccen malami a Jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno, Farfesa Mustapha Kokari a jiya Asabar 18 ga watan Mayu bayan fama da jinya.
Kungiyar tarayyar kashen turai (EU) za ta bada gudumawa wajen yaki da ta'addanci da farfado daa yankin Arewa maso gabas. Rundunar sojin Najeriya ne ta bayyana haka.
Rundunar sojin Najeriy ta sanar da cewa yan ta'addan ISWAP da Boko Haram 47 sun mika wuya a jihar Borno. Jami'in hulda da jama'a na rundunar ne ya sanar da haka.
Maiduguri
Samu kari