Labaran Soyayya
Wani suruki ya shawarci angon diyarsa da ya zamo mai hakuri da matarsa sannan ya dauke ta kamar kanwarsa. Mutane da dama sun jinjinawa uban amaryan kan haka.
Wata budurwa ta jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ta bayyana cewa, ba za ta auri mai albashin da ya ke N70,000 ba saboda kudin sun yi kadan rike ta.
Wasu ma’aurata da suka shafe shekaru 17 tare sun gano cewa su din yan uwa ne kuma mutane sun shawarce su da su rabu bayan sun haifi yara uku a tare. Sun ce sam.
Wata budurwa yar Najeriya ta roki saurayinta a kan kada ya rabu da ita bayan ta kama shi yana cin amanarta. Ta saki hirarsu ta WhatsApp dake nuna tana rokonsa.
Kenya, Carl da Tiger suna zaune ne a gida daya kuma suna jin dadin kasancewa tare. Kyakkyawa Kenya tana son rayuwa da maza da dama saboda tana da ban mamaki.
Wata budurwa ta koka kan yadda saurayin ta ya rabu da ita bayan sun kwashe shekara 8 suna zaman dadiro. Budurwar tace suna da yara biyu tare kuma duk ya riƙe su
Wata matashiyar budurwa yar shekaru 20 ta je dandalin soshiyal midiya don yin korafi a kan rashin masoyi. Ta ce a shekaru irin nata bata da mai daukar nauyinta.
Wata matashiyar mata ta bayyana yadda ta rasa mijin aurenta bayan ya gano cewa tana cin amanarsa da wasu maza biyu. Jama’a sun yi wa matar wankin babban bargo.
Wata malamar makaranta ta wallafa labarin yadda soyayyarsu ta kullu da dalibinta na Firamare, ta ce ba ta nadamar matakin da ta ɗauka kuma har yau suna tare.
Labaran Soyayya
Samu kari