Labaran Soyayya
Wasu ma'aurata sun ba mutane mamaki bayan bayyanar hotunansu cikin taɓo a ranar aurensu. Ruwan saman da aka tafka ne ya sanya taɓo ya samu a ranar bikinsu.
Matashi dan Najeriya ya bayyana dalilin da yasa ya rabu da sabuwar budurwarsa. Ya ce sam bata kware a harkar rubutu ba wanda shine abun da ya fi bata masa rai.
Wata matashiya ya yi fice a soshiyal midiya sakamakon auren wani dan Koriya da ta yi. Bidiyo da hotunan shagalin bikin da aka yi a al’adance ya yadu burge.
Wani Basaraken kasar Mexico mai suna Victor Hugo Sosa daga kauyen Pedro Humelula ya auri kada wacce aka yi wa ado da rigar amare tare da kulla alakar aure.
Wani bidiyo ya nuna wata mata tana gayyato samari da su zo su nemi auren kyawawan ƴaƴanta mata. Ta bayyana cewa sun daɗe babu miji ga shi suna ta ƙara tsufa.
Wani matashi dan Najeriya ya ce matarsa ta shekaru 12 bata sonsa. Ya ce ta fara share shi saboda ya gaza siya mata ragon Sallah, duk da yana da bashi a kansa.
Wata mai suna Maryam Musa ta roki Kotun musulunci mai zama a Magajin Gari Kaduna ta raba aurenta da Kabiru Sulaiman saboda wulaƙanci da cin mutunci da take sha.
Wata yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya don bayyana ra’ayinta kan yarinyar da surukarta ta aiko mata. Ta ce ta bukaci a kawo mata wacce za ta taya ta aiki.
An yi wata yar karamar dirama tsakanin mata da miji yayin da matar ya kawo masa abinci yana zaune, magidancin ya umarci ta duƙa kan guiwarta kafin ya karɓa.
Labaran Soyayya
Samu kari