Kananan hukumomin Najeriya
APC ta ce tana shirye kan zaben kananan hukumomi da za a yi a Kano a ranar 24 ga Oktoba. APC ta bukaci hukumar zabe ta Kano ta mata adalci yayin zaben.
Babbar kotun jihar Kano ta yi hukunci inda ta dakatar da APC da PDP da wasu jam'iyyu guda 19 daga kawo cikas ga hukumar zaben jihar Kano (KANSIEC).
Gwamnatin tarayya ta bakin cibiyar ba da sanarwar gaggawa kan ambaliyar ruwa ta kasa ta yi hasashen cewa za a zabga mamakon ruwan sama a jihohi 17 na Najeriya.
Yayin da APC ke ci gaba da murnar nasarar da ta samu a zaɓen gwamnan jihar Edo, ƴan takararta sun samu nasara a zabukan ciyamomi da kansiloli a Sokoto.
Bayan tattara sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar Kwara, shugaban hukumar zaben jihar (KWSIEC), Mohammed Baba-Okanla ya sanar da sakamakon zaben.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya rusa shugabannin riko na kananan hukumomi 44 da ke jihar. Ya nuna godiyarsa gare su kan gudunmawar da suka ba da.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya dakatar da shugaban karamar hukumar Akuku-Toru, Otonye Briggs a yau Talata 17 ga watan Satumbar 2024 wata uku da nada shi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano (KANSIEC), ta rage kudin fom din tsayawa takara a zaben kananan hukumomin jihar dake tafe a watan Oktoba
Rahotanni sun bayyana cewa Sani Danja ya gaza samu tikitin takarar ciyaman na karamar hukumar NAsarawa a jihar Kano karkashin NNPP. Masoyansa sun fusata.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari