Kananan hukumomin Najeriya
Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya dakile yunkurin da aka ce ‘yan sandan karkashin jagorancin wani mataimakin kwamishinan ‘yan sandasuka yi na sace kayan zabe.
Gwamnatin jihar Benue ta ayyana ranar Juma'a, 4 ga watan Oktoban 2024 a matsayin ranar hutu a jihar. Gwamna Hyacinth Alia ya ba da hutun ne saboda zabe.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi, Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers na fuskantar matsala daga jam'iyyun PDP da kuma APC kan zaben.
Yayin da ake shirye shiryen zaben kananan hukumomi a jihar Ribas, Gwamna Siminalayi Fubara ya ba ma'aikata hutun kwanaki biyu domin kowa ya koma gida.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nasarawa (NASIEC) ta sanar da cewa za ta gudanar da zaben ciyamomi da na kansilolin jihar a ranar Asabar 2 ga Nuwambar 2024
Jam’iyyar APGA mai mulki a jihar Anambra ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi da na kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar da aka gudanar a ranar 28 ga Satumba.
A wannan labarin, za ku karanta cewa jam'iyyar PDP a jihar Akwa Ibom ta bayyana dakatar da yakin neman zaben kananan hukumomi biyo bayan mutuwar matar gwamnan jihar.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Kano ta yi fatali da bukatar jam'iyyar APC na neman hana hukumar KANSIEC gudanar da zaben kananan hukumomi.
APC ta ce tana shirye kan zaben kananan hukumomi da za a yi a Kano a ranar 24 ga Oktoba. APC ta bukaci hukumar zabe ta Kano ta mata adalci yayin zaben.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari