Kananan hukumomin Najeriya
A wannan labarin, Majalisar dokokin Kano ta miƙa buƙatar gaggawa ga gwamna Abba Kabir Yusuf kan taimakon wadanda ambaliya ta shafa a faɗin jihar.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya yi watsi da zaben fitar da gwani da tsagin APC mai biyayya ga Philip Agbese ya yi wanda ya ki bin umarnin Abdullahi Ganduje.
Shugaban kungiyar yan acaba kuma tsohon kansila a jihar Kwara ya samu tikitin tsayawa takara a zaben kananan hukumomi da za a yi a watan Satumbar 2024.
Gwamnatin Kano ta bayyana matsayarta kan zargin da ake yi na cewa an ba kamfanin kanin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso kwangilar magani ba bisa ka'ida ba.
Jam'iyya mai mulki a Kano, NNPC ta sayawa kwamitin tantance yan takarar katin duba jarrabawar kammala sakandare ta WAEC da NECO da kuma yi masu gwajin kwaya.
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin mutum 10 wanda zai sa ido tare da tabbatar da an bi umarnin kotun ƙoli na ba kananan hukumomi ƴancin cin ganshin kai.
An rantsar da wani matashi, Pharm. Ibrahim Abubakar Dembo, mai shekaru 28 a matsayin shugaban karamar hukumar Toro a jihar Bauchi. An ce matashi ne mai hazaka.
Dan takarar jam'iyyar AAC ya yi nasarar lashe kujerar Kansila a zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Bauchi. Ya lallasa takwaransa na jam'iyyar PDP.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kano (KANSIEC), ta fitar da kudin sayen takardar tsayawa takara ga shugabanni da kansilolin karamar hukuma a kan N10bn da N5m.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari