Kananan hukumomin Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano (KANSIEC), ta rage kudin fom din tsayawa takara a zaben kananan hukumomin jihar dake tafe a watan Oktoba
Rahotanni sun bayyana cewa Sani Danja ya gaza samu tikitin takarar ciyaman na karamar hukumar NAsarawa a jihar Kano karkashin NNPP. Masoyansa sun fusata.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Kano, shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Abbas ya bayyana shirin jam'iyyar game da zaben da za a yi.
A labarin nan, za ku ji cewa jam'iyyar NNPP reshen jihar Kano ta barranta yan takararta a zaben kananan hukumomi mai zuwa da amfani da miyagun kwayoyi.
Gwamna Caleb Mutfwang ya rusa shugabannin kananan hukumomi 17 a jihar Plateau inda ya gode musu kan irin gudunmawar da suka bayar tare da rokon hadin kansu.
Tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas, Wale Adedayo ya sauya sheƙa daga APC zuwa jam'iyyar PDP, ya sake tsayawa takarar kujerar da aka tsige shi.
A wannan labarin, hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kebbi ( KESIEC) ta bayyana cewa shirye-shiryen gudanar da zaben kananan hukumomin jihar ya yi nisa.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris ta ayyana ranar Juma’a, 30 ga Agusta a matsayin ranar hutu domin jama’a su shirya zaben ciyamomi.
A wannan labarin, Majalisar dokokin Kano ta miƙa buƙatar gaggawa ga gwamna Abba Kabir Yusuf kan taimakon wadanda ambaliya ta shafa a faɗin jihar.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari