Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa jihar ba ta amfana da komai ba, sakamakon zama karamin ministan tsaro da Bello Matawalle ya yi.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ministan tsaro, Bello Matawalle, ya raba ragunan Sallah ga al'ummar jihar da 'ya'yan jam'iyyar APC domin bikin babbar Sallah.
Jigon PDP, Abdul-Aziz Na'ibi Abubakar ya jero sunayen Ministoci guda biyar a gwamnatin Bola Tinubu da ya ce sun kamaci kora saboda rashin katabus a shekara ɗaya.
Jami'yyar APC a Zamfara ta zargi Gwamna Dauda Lawal ta lalata tsaron jihar saboda rashin hada kai da karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle wurin dakile matsalar.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi magana da kakkausar murya kan kisan da 'yan ta'adda suka yi wa dakarun sojojin Najeriya a jihar Abia.
Kamfanin Tapswap ya magantu yayin da yan Najeriya ke samun cikas a kokarin neman kudi ta hanyar dangwale bayan sun gagara shiga manhajar a kwanakin nan.
Matashiyar yar kasuwa kuma jaruma a shirin BBNaija, Kate Ka3na Jones ta wallafa a shafinta na Instagram yadda ta samu makudan miliyoyin daloli a dare daya.
Tsofaffin gwamnoni hudu na jihar Zamfara, Sanata Ahmed Yarima, Alhaji Mamuda Shinkafi, Sanata Abdulaziz Yari, da kuma Bello Matawalle sun gana a Abuja.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa (EFCC) ta bayar da tabbacin cewa sannu a hankali ta ke ci gaba da bincikar Bello Matawalle.
Matawalle
Samu kari