Matawalle
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi kakkausar suka kan kungiyar Dattawan Arewa inda ya kalubanci masu mukamai a yankin su kare gwamnatin Bola Tinubu.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Muhammad Bello Matawalle ya ce Bola Ahmes Tinubu ya shirya zuba manyan ayyuka a Arewacin Najeriya, ya soki NEF.
Karamin ministan tsaro a Najeriya, Muhammad Bello Matawalle ya caccaki kungiyar dattawa Arewa bisa kalamaɓ da ta cewa Arewa ta yi nadamar zaben Tinubu.
Karamin ministan tsaro Bello Muhammad Matawalle, ya yaba sojojin Najeriya kan nasarorin da suke samu na sheke 'yan ta'adda. Ya ce za su kawo karshen matsalar.
Kungiyar Southern Nigeria Youth Movement ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal kan sukar Bello Matawalle inda ya ce ya kamata ya maida hankali kan dakile matsalar tsaro.
Jam'iyyar APC a Arewa maso Yamma ta gargadi jami'yyar PDP a jihar Zamfara kan zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya raba shinkafa ga 'yan bindiga.
An musanta ikirarin da wani shafin yada labarai ta yi na cewa karamin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya raba buhunan shinkafa ga 'yan bindiga.
Wata kungiya mai suna Arewa Youth for Peace and Security ta caccaki gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare kan yadda matsalar rashin tsaro ta kara tabarbarbarewa.
Bello Matawalle, karamin ministan tsaro ya tura sakon gargadi ga masu fatan juyin mulki a Najeriya inda ya ce basu kishin dimukradiyya da ci gabanta.
Matawalle
Samu kari