Jihar Legas
Rahotanni sun ce wasu da ake zargin sojojin ruwa ne sun hallaka wani dan sanda a birnin Legas. Lamarin ya auku ne dai bayan gardama ta barke a tsakaninsu.
Gwamnatin jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar mutane 24 da kwantar da wasu 34 a jihar bayan sun kamu da cutar kwalara saboda kwankwaɗar kunun aya.
Hukuma mai kula da zirga zirgar abubuwan hawa a Legas (LASTMA) ta kwace motoci 40 yayin wani samame da ta kai a jihar. Ta ce motocin na kawo cunkoso.
Najeriya ta sake babban rashi bayan rasuwar Hajiya a kasar Saudiyya mai suna Ramota Bankole wacce ta kasance jajirtacciya a jam'iyyar APC da ta rike mukamai.
An samu bullar cutar kwalara a jihar Legas inda ta kashe mutane sama da 21 sannan ta kwantar da mutane sama da 400. Gwamnati ta ce suna kokarin shawo lamarin.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta sanar da kama wani matashi mai shekaru 35 bayan ya yi yunkurin kwace tasin da ya hau a hanyar filin jirgin saman jihar.
Madam Florence Morenike Saraki, mahaifiyar tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ta rigamu gidan gaskiya. An ruwaito ta rasu tana da shekaru 88.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa matsalar talauci ta zama tuwan dare mai game duniya kuma ba a Najeriya kadai ake fama da ita kawai ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan yadda wasu yan kasa ke lalata tattalin Najeriya wajen kai hari kan turakan wutar lantarki da titunan jirgin kasa.
Jihar Legas
Samu kari