Jihar Legas
Gwamnatin jihar Lagos ta shirya kakaba karbar haraji kan masu ajiye ababan hawa a wuraren ibada da sauran hanyoyi wanda ake sa ran zai fara aiki a watan Oktoba.
Rahotanni sun bayyana cewa jagororin majalisar wakilan tarayya karkashin Hon Tajudeen Abbas sun kai ziyara matatar man Ɗangote da ke yankin Lekki a jihar Legas.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Legas a ranar Talata ta yi watsi da karar da wani lauya ya shigar na kalubalantar amfani da rubutun larabci a kan kudin Naira.
Oba Rilwan Akiolu ya roki 'yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin Bola Tinubu, tare da bukatar a mayar da Legas babban birnin tarayyar kasar nan.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jin Lagos ya ba kowane matashi mai bautar ƙasa da ya kammala horaswa a yau Talata 16 ga watan Yulin 2024 a jihar N100,000.
Wani barawo ya yi amfani da dabara wajen sace motar dan Taxi, inda ya siya masa farantin farfesu tare da yin awon gaba da motarsa a wani yankin jihar Legas.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi ram da wasu iyayen da su ka sa dansu a kasuwa domin su samu kudin ficewa daga kasar nan saboda matsin rayuwa.
Kotun kungiyar ECOWAS ta gano laifuffukan gwamnatin Najeriya game da take hakkin dan Adam yayin zanga-zangar EndSARS a watan Oktoban 2020 a Lagos.
Hukumar kwastam ta kama magunguna da naman kaji na makudan kudi ana shirin shigowa da su Najeriya a jihar Legas. Babatunde Olomu ne ya bayyana haka.
Jihar Legas
Samu kari