Jihar Legas
Wata babbar kotu dake jihar Legas ta buƙaci gidan yarin Kirikiri da ya sallami wani mutum mai suna Adeshina bayan kwashe shekaru 15 a garƙame ba tare da tuhuma ba.
Kotun Koli ta yi fatali da korafin Michael Onakoya da ke kalubalantar tsige shi da Kotun Daukaka Kara ta yi a matsayin Sarkin Igbooye da ke Ipe a jihar Lagos.
An zargi jami'an rundunar sojojin saman Najeriya da lakadawa ma'aikatan kamfanonin wutar lantarki dukan tsiya a Legas. Sun yi hakan ne bayan an datse musu wuta.
Dan sanda, Ibrahim Ezekiel Sini ya samu kyauar makeken fili a Abuja bayan ya ki karbar cin hanci domin samun aminci a cikin zuciyarsa da kare mutuncin kansa.
Auren mawaki Davido ya rikita jarumar fim a masana'antar Nollywood, Nkechi Blessing inda ta sha jinin jikinta tare da kwadaituwa da aure saboda ta girma.
Shugaba Bola Tinubu ya nada akalla mutane takwas a gwamnatinsa da suka yi aiki tare da shi a lokacin da yake gwamnan jihar Legas. Mun tattaro jerin mutanen.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya ba da umarnin a cafko jami'an hukumar da suka kai samame ɗakunan otel a Legas.
Kamfanin Dangote ya tabbatar da cewa wani bangare na matatar mai ya kama da wuta a jihar Lagos a yau Laraba 26 ga watan Yunin 2024 inda ya ce an shawo kan matsalar.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta gaggauta shiga tsakani domin hana masu gidan hayar da diyar marigayi Sarki Ado Bayero ke zaune korar ita, mahaifiyarta da kaninta.
Jihar Legas
Samu kari