Jihar Legas
Gine-gine 644 aka tabbatar da za su je kasa saboda an sabawa doka a Legas. Akwai gidaje sama da 700 da rushe-rushen zai shafa, hukuma ba za ta ruguza su kaf ba.
Bayan shekaru takwas, wata babbar kotu da ke Ikeja, jihar Legas, ta yanke wa wani hukuncin kisa bisa kama shi da laifin kashe jami'an DSS guda 7..
Alƙalin babbar kotun Legas da ke a birnin Legas, ya nuna damuwarsa kan yadda wasu mutane suke birne masa layu a harabar kotunsa. Alƙalin ya ja musu kunne.
'Yan Najeriya sun soki Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas kan ware makudan kudade har biliyan 3.75 don siyan turare da kuma fanka a ofishin mataimakinsa.
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta ce ko da was ba ta shiga wata tattaunawar haɗa maja da wasu jam'iyyun siyasa ba kuma ba ta sha'awar yin haka.
Kotun daukaka kara ta amince da hukuncin Kotun zabe, inda ta fatattaki kararrakin jam'iyyun PDP da LP da suka kalubalanci nasarar Gwamna Sanwo-Olu na jihar Lagas.
Kotun daukaka kara za ta zartar da hukunci kan makomar Babajide Sanwo-Olu a matsayin gwamnan jihar Lagas a yau, a shari’ar da ke neman a tsige shi.
An shiga jimami bayan rasuwar shahararren matashin mawaki mai suna Oladipopu Olabode Oladimeji da aka fi sani da Oladips wanda ya rasu a daren jiya Talata.
Makarantun gwamnati a Legas suka rufe ayyukansu bisa bin umarnin kungiyar kwadago ta NLC. NLC ta bayar da umurni na neman ma’aikata su fara yajin aiki a fadin kasar.
Jihar Legas
Samu kari