Jihar Legas
Gobara a tashar wutar lantarki ta Egbin ta lalata na’urar TCN mai 150MVA a Legas, wanda ya haddasa karancin wuta a Ikorodu, Sagamu da Maryland da sauransu.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya sauke farashin man fetur a gidajen mansa da ke Legas da Abuja kwanaki biyu bayan ƙarin da ya yi a biranen biyu.
Hatsarin tirela a hanyar Lambata-Lapai da ke jihar Neja ya hallaka mutane 22 yayin da 20 suka jikkata. FRSC ta danganta hakan da gudun wuce sa a.
A labarin nan, za a ji cewa Salihu Tanko Yakasai, hadimin tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya soki salon mulkin da Tinubu ya dauka.
Rahotanni daga gidajen man NNPCL da ke jihar Legas da Abuja sun nuna cewa an samu ƙari a farashin kowace lita ɗaya ta man fetur yau Litinin, 4 ga watan Agusta.
Haɗakar jam'iyyun adawa da suka haɗe a ADC sun bayyana takaicin yadda gwamnati ta ajiye muhimman ayyuka domin gyaran filin jirgin Legas a kan sama da 712bn.
Ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Festus Keyamo ya bayyana cewa daga kudin tallafin mai za a kashe N712bn domin gyara filin jirgin saman Legas.
A labarin nan, za a ji Adebayo Adelabu, Ministan makamashi a gwamnatin Bola Tinubu ya ce Najeriya za ta samu wutar lantarki yadda ya kamata kafin karshen 2027.
20 ga Agusta ta kowace shekara na zama ranar hutu a jihohin Oyo, Lagos, Ogun da Osun don bikin Isese, amma Ondo da Ekiti ba su amince da ranar hutun ba tukuna.
Jihar Legas
Samu kari