Jihar Legas
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa ya zama dole lauyoyi su koyi amfani da fasahar zamani idan suka son aikinsu ya tsira.
Mai Martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya samu damar yin jawabi a matsayin babban mako na musamman a taron kasuwanci na NBA-SBL.
Sarkin Ijora ya tuɓe rawanin hakimai shida saboda halartar taron siyasa ba izini ba, yana mai tabbatar da tsarin sarauta da kuma goyon bayan gwamnati mai ci.
Hukumar kula da kadarori ta Najeriya (AMCON) za ta cefanar da wasu manyan kadarori 10 a Legas, Abuja, Oyo, Filato, da kuma Rivers. Ana neman wadanda za su siya.
'Yan sanda sun kama masu garkuwa da mutane uku kuma sun ceto mutane 29 a Kogi, Legas, da Katsina, a wani samame na musamman kan yaƙi da miyagun laifuffuka.
Jam’iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta bayyana matsayarta kan jita-jitar cewa Rabiu Musa Kwankwaso zai bar cikinta inda ya ce hakan abin farin ciki ne a gare ta.
Dan marigayi MKO Abiola ya bayyana cewa Abacha ya gagara kashe mahaifiyar Tinubu, Alhaja Abibatu Mogaji, saboda girmamawa da karbuwarta a idon jama'a.
Rahotanni daga jihar Legas sun nuna cewa gidajen mai mallakin kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL sun kara farashin kowace litar man fetur zuwa N925.
Yayin ziyarar Bola Ahmed Tinubu a jihar Nasarawa, Sarkin Lafia, kuma tsohon Alkalin Kotun Koli, Sidi Bage, ya ce shugaban yana sauya Najeriya kamar Legas.
Jihar Legas
Samu kari