Jihar Legas
Shugaban karamar hukumar Ikere-Ekiti, Olu Adamolekun ya rantsar da hadimansa da Alkur'ani da kuma gunki inda ya bukace su da su yi biyayya ga jam'iyyar APC.
Daga ranar 6 ga Mayu, 2024, abokan ciniki a rukunin 'Band A' da ke karkashin kamfanin rarraba wutar lantarki na Ikeja, za su rika biyan N206.80/kWh maimakon N225/kWh
Tsohon Sanata Shehu Sani ya shawarci gwamnatin Najeriya ta yi amfani da yawan 'yan kasarta domin ci gaba. Ya ce kamata ya yi Najeriya ta jagoranci Afrika a komai.
Bayan yada rahoton cewa wasu jami'an DSS guda biyu sun bindige matashi a gidan mai din Legas, hukumar ta ƙaryata cewa jami'anta ne suka aikata laifin.
An shiga fargaba bayan bindige wani matashi da sojoji suka yi yayin bin layi a gidan mai da ke Legas bayan matashin ya ki amincewa su shiga gabansa.
Rikicin daba a jihar Lagos ya jefa jama'a cikin fargaba bayan sun tasamma kona wata kasuwa. Har yanu jami'antsaro ba su iya kwabtar da tarzomar ba.
Gwamnatin tarayya ta ware akalla Naira tiriliyan 15 domin gina titin Legas zuwa Kalaba a cikin shekaru takwas. Legit Hausa ta tattaro abubuwa 5 da ya kamata ku sani.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta NEMA ta karbi ya yan ci rani kimanin 155 daga Libya bayan hukumar kula da hijira ta duniya IOM ata shige gaba wajen dawo da su
Hukumar kashe gobara da bayar da agaji ta jihar Legas ta bayyana samun nasarar dakile wata mummunar gobara. Mutane 19 ne su ka ji munanan raunuka a gobarar
Jihar Legas
Samu kari