Jihar Legas
Mai shari’a a wat kotu da ke jihar Lagos ya umarci ’yan sanda da suka ci zarafin masu zanga-zanga duk da ’yancinsu na taro da su biya diyyar N10m ga matasan.
Fitaccen dan TikTok ɗin nan, Habeeb Hamzat wanda aka fi sani da Peller ya ba da labarin dalilinsa na canza addini daga Musulunci zuwa Kiristanci.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa matatar mansa tana fuskantar kalubale daga wajen 'yan kasuwar mai na kasashen waje.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi da gwamnonin jihohin Arewa 3 na cikin manyan bakin taron makarantar Al-Faidiyyah da za a yi a Legas.
Fasto Tunde Bakare ya ce dole sai an yi juyin juya hali kafin a samu sauyi a Najeriya. Ya ce dole a sauya dabi'a da kafin Najeriya ta gyaru da halin da take ciki.
NDLEA ta cafke shugaban dillalan kwayoyi Okpara Chigozie tare da gano hodar iblis, methamphetamine a mota da gidansa. An kuma kama Tramadol da Rohypnol a Legas.
Fitaccen mawaƙin nan na Najeriya da Tanzania, Juma Jux ya bayyana yadda ya fahimtar da matarsa addinin musulunci bayan sun yi aure a watan Afrilu, 2025.
Tsohon gwamnan jihar Lagos, Akinwunmi Ambode ya yi ta'aziyyar rasuwar Muhammadu Buhari, inda ya bayyana shi a matsayin shugaba mai tsoron Allah da adalci.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Legas (LASIEC) a ranar Lahadi ta bayyana cewa APC ta lashe kujerun ciyamomi 20 da kansiloli 375 cikin 376 a jihar.
Jihar Legas
Samu kari