Jihar Legas
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta sake yin babban rashi bayan rasuwar shugaban karamar hukumar Otto-Awori, Musbau Ashafa ya riga mu gidan gaskiya.
Yayin da ake ranar dimukraɗiyya a kowace ranar 12 ga watan Yuni, dan marigayi MKO Abiola ya bayyana yadda Janar Ibrahim Babangida ya roke su gafara.
Shugabam kasa, Bola Tinubu ya ba marigayi Kudirat Abiola da Janar Shehu Musa Yar’Adua lambar yabo saboda kare dimokuraɗiyya da suka yi a lokacinsu.
Kotun tarayya ta gurfanar da wasu mutane 13 ciki har da dan Indiya bisa zagin sace man disil na Naira biliyan 4 wa Aliko Dangote. An daga shari'ar zuwa Yuli.
Air Peace ta yi Allah-wadai da halin tashin hankali da wani ɗan siyasa da ya nuna a filin jirgin Legas bayan ya rasa jirgi. An ce dan siyasar ya farmaki ma'aikata.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja bayan shafe kwanaki 13 a Legas, inda ya kaddamar da ayyuka da dama, ciki har da hanyoyi da kuma cibiyar ICC a Abuja.
Alhaji Aliko Dangote ya ce nan gaba kadan za su kawo wasu manyan sauye sauye a harkar man fetur a Najeriya. Ya ce za su igaba da habaka tattalin kasa.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Legas ta samu koma baya bayan manyan jiga-jiganta sun sauya sheka zuwa APC mai mulki. Sun bayyana cewa jam'iyyar ta mutu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Legas da 'yan Kwamitin GAC sun ziyarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin neman gafara a kan zargin laifi da Gwamnan ya yi.
Jihar Legas
Samu kari