Jihar Legas
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya ƙaryata rade-radin da ake yaɗawa cewa ya yi karin mafi karancin albashi ga ma'aikata har N70,000 a jihar.
Kamfanin jiragen sama na Air Peace ya yi karin haske kan tangardar na'ura da jirginsa ya samu a lokacin da yake kokarin sauka filin jirgin Murtala Muhammad na Legas.
Gobara ta tashi a wani bangare na filin jiragen sama na Murtala Muhammad (MMIA) da sanyin safiyar yau Alhamis, 25 ga watan Afrilu. Hukumar FAAN ta fara bincike.
An sake shiga jimami bayan mutuwar wani fitaccen jarumin fina-finai a masana'antar Nollywood, Zulu Adigwe a yammacin jiya Talata 23 ga watan Afrilu.
Fitaccen ɗan daudu a Najeriya, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya nemi alfarma bayan daure shi har tsawon watanni shida a gidan kaso kan cin mutuncin naira.
Hukumar sojin Najeriya ta dakatar da sojoji da ta kama da laifin sata a matatar Dangote da ke Legas. Hukumar ta ce ta dauki matakin ne bayan kama su da laifi
An shiga fargaba yayin da jirgin saman Dana Air ya samu matsala a Legas bayan ya dauko fasinjoji 83 inda ya kauce hanya saboda tafka ruwan sama da aka yi.
Hukumar shirya jarrabawar shiga makarantun gaba da sakandare ta JAMB ta dauki mataki kan jami’anta da suka ci zarafin wata daliba sanye da hijabi a Legas.
Tsohon hadimin Dakta Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya caccaki ɗan takarar shugaban kasa, Peter Obi kan rashin tabuka wani abu lokacin da ya ke mulki.
Jihar Legas
Samu kari