Labarin Sojojin Najeriya
Hedkwatar tsara ta kasa (DHQ) ta bayyana nasarar da dakarun sojojin Najeriya suka samu kan 'yan ta'adda daga watan Afirilu zuwa watan Yunin shekarar 2024.
Rundunar sojin Najeriya ta yi kira na musamman ga yan bindiga kan magance matsalar tsaro a Najeriya. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya yi kiran a Bauchi.
Tsagerun Yan bindiga sun kashe ladan da kaninsa yayin da suka kai farmaki wani Masallaci a kauyen Tazame da je ƙaramar hukumar Bungudu a jihar Zamfara.
Kakakin rundunar sojojin Safe Heaven, a jihar Filato, Samson Zhakom ya ce sojojin rundunar sun cafke 'yan bindiga da masu kai masu makamai a Filato da Kaduna.
Rundunar sojojin Nigeria ta ƙaryata rade-radin cewa tana daukar Musulmai masu tsattsauran ra'ayi aikin soja kamar yadda ake yadawa cewa suna kare addinin Musulunci.
Wasu miyagun ƴan bindiga masu ɗumbin yawa sun kai hari garin Maidabino a ƙaramar hukumar Ɗanmusa a jihar Katsina, sun hallaka mutane 7 tare da sace 50.
Rundunar ‘yan sanda ta cafke wasu mutane hudu da ake zargi da kashe wani Birgediya Janar Uwem Udokwere mai ritaya a gidansa da ke Abuja a ranar Asabar.
Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamna a jihar Benue na soja, AVM Adebayo Hameed Lawal (Mai ritaya) ya rasu a jiya Lahadi za a masa janaza a yau Litinin.
Dakarun sojojin sama sun yi nasarar lalata haramtattun wuraren tace man fetur a jihohin Imo, Rivers da Bayelsa. Sun kuma lalata kayayyakin da ake amfani da su.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari