Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojoji na rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF) sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai a sansaninsu.
An yi wani gumurzu tsakanin mayakan kungiyoyin Boko Haram da ISWAP. Fadan da ya barke tsakanin kungiyoyin 'yan ta'addan guda biyu ya jawo asarar rayuka.
Majalisar wakilan Najeriya ta bukaci a saki shugaban Miyetti Allah, Beloo Badejo da gaggawa. Majalisar ta bukaci Hafsun tsaro ya gurfana a gabanta.
Gwamnatin tarayya ta sauya sunan Jami’ar Abuja zuwa Jami’ar Yakubu Gowon don girmama tsohon shugaban kasa. Kudurin yana jiran amincewar majalisar tarayya.
Hafsan sojojin kasa (COAS), Laftanar Janar Olufemi Olatunbosun Oluyede, ya bayyana cewa sojoji na zafafa kai hare-hare kan 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Babban hafsan tsaron ƙasa, CDS Janar Chirstopher Musa ya ba da umarnin yin bincike don gano gaskiya kan zargin mutuwar shugabannin Okuama a hannun sojoji.
Rundunar tsaron Najeriya ta karyata jita jitar cewa sojojin Faransa sun shigo Maiduguri na jihar Borno domin kafa sansanin soji. Sojojin sun ce labarin karya ne.
Sojojin Najeriya sun kama hatsabibin shugaban 'yan bindiga Bako Wurgi, wanda ke da alhakin kisan sarkin Gobir, yayin da yake jinya a asibitin Shinkafi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun kuma yi nasarar kubutar da wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari