Labarin Sojojin Najeriya
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun yiwa dakarun sojojin Najeriya kwanton bauna a jihar Sokoto. 'Yan ta'addan sun hallaka sojoji hudu a harin da suka kai.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin wanzar da zaman lafiya a jihar Borno, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram a wani samame da suka kai maboyarsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci jami'an tsaron Najeriya da su kawo karshen masu hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba da ke a fadin kasar nan.
Rundunar sojan saman Najeriya ta yi luguden wuta kan Boko Haram a Dutsen Mandara da ke jihar Borno. Ta wargaza wajen hada bom din yan ta'addar yayin harin.
Gwamnatin tarayya ta yi martani ga tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar bayan shawartar jami'an tsaro da su dai na harbin masu gudanar da zanga-zanga.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa akasi aka samu har wani soja ya kashe yaro dan shekara 16 a garin Zariya. Rundunar ta ce ta cafke sojan a halin yanzu.
Rundunar sojan Najeriya ta caccaki masu ɓuya a rigar zanga-zanga tare da lalata wuraren ibada a tattakin da ke gudana na kwanaki 10 a fadin kasa.
Rahotanni sun bayyana cewa wani soja ya harbe wani karamin yaro dan shekara 16 har lahira a lokacin da suke rangadi a Samarun Zariya da ke jihar Kaduna.
Babban hafsan hafsoshin tsaron kasa, Janar Christopher Musa, ya ja kunnen mutanen da ke daga tutar Rasha yayin zanga-zangar da ake gudanarwa a kasar nan.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari