Labarin Sojojin Najeriya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi aika da sakon ta'aziyya ga rundunar sojojin Najeriya kan kisan da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wasu a sojoji a Borno.
Rundunar 'yan sanda, Amotekun gwamnoni da sauran jami'an tsaro domin dakile 'yan bindiga masu hijira daga Arewa ta Yamma zuwa Kudu bayan sanarwar gwamnan Oyo.
Wani jami'in rundunar tsaron jihar Sokoto ya riga mu gidan gaskiya bayan ya harbi kansa bisa kuskure. Lamarin ya faru ne bayan an ceto wasu mutanen da aka sace.
KAsar Faransa ta yi magana kan zzargin cewa tana da hannu wajen yamutsa Nijar tare da hada baki da Najeriya. Wakilin Faransa, Bertrand de Seissan ne ya magantu.
Sanata Ali Ndume ya ziyarci dakarun sojojin Najeriya da suka kashe 'yan boko Haram da dama. Ya raba tallafi ga mutanen mazabarsa da harin ya shafa.
Babbat hedkwatar rundunar sojin Najeriya watau DHQ ta bayyana ainihin abinda ya faru a lokacin da ƴan ta'adda suka farmaki sansanin sojoji a jihar Borno.
Shugaban majalisar Borno, Abdulkarim Lawan, ya bukaci kafa rundunar soja a Guzamala da Kukawa don ’yantar da yankin daga Boko Haram tare da dawo da zaman lafiya.
Harin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai kan sansanin sojoji a jihar Borno ya jawo asarar rayukan jami'an tsaro masu yawa. An nemi wasu daga ciki an rasa.
Rundunar soji ta 6 da ke sansani a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas ta yi nasarar muƙushe wasu hatsabiban ƴan bindiga da suka kashe sojoji huɗu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari