Labarin Sojojin Najeriya
Sojojin yankin Doma, jihar Nasarawa, sun kama wasu da ake zargin masu satar karafunan titin jirgin kasa ne a Angwan Yara, karamar hukumar Keana, jihar Nasarawa.
Hedikwatar tsaro ta umarci duk sojan da yake gaban sababbin Hafoshi ya ajiye aikinsa. Nadin sababbin Hafsu ya jawo Janarori za su bar aiki cikin kwanaki kadan.
Shugaban sojojin kasa ya canzawa manyan sojojin Najeriya wuraren aiki. Janar Taoreed Lagbaja ya fitar da wasu nade-naden mukaman farko da ya yi a ofishin COAS
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya jinjinawa shugaba Bola Tinubu kan nadin sabbin shugabannnin tsaro da Nuhu Ribasu a matsayin mai ba kasa shawara kan tsaro.
Sabon shugaban hukumar sojin kasan Najeriya, COAS Manjo Janar Taoreed Lagbaja, ya kama aiki a matsayin shugaban soji na 23 a tarihi ranar Jumu'a a birnin Abuja.
Hassan Bala Abubakar, sabon shugaban rundunar sojin saman Najeriya da shugaban ƙasa ya naɗa ya shiga Ofis bayan ya karɓi mulki daga hannu magabacinsa a Abuja.
Hedkwatar rundunar sojin ruwa ta karyata zargin da ake yi cewa shugaban rundunar mai barin gado, Awwal Gambo, ya ki mika mulki ga magajinsa, Emmanuel Ogalla.
An ji labari cewa nadin Manjo Janar Christopher Musa da su Taoreed Lagbaja zai canza shugabancin sojojin Najeriya. Sojoji da-dama za su sake ajiye khakinsu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige dukkanin shugabannin rundunar sojoji sannan ya nada Janar Taoreed Abiodun Lagbaja a matsayin sabon babban hafsan sojoji.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari