Kwara
Wasu 'yan daba sun lakada wa wata jami'ar Hukumar Tsaro ta NSCDC duka har ta fadi sumammiya a jihar Kwara yayin da ake bikin nadin sarauta a birnin Ilorin.
Hukumar kula da alhazai ta jihar Kwara ta ce ranar ƙarshe ta biyan kuɗin Hajjin 2025 ita ce Janairu 31, 2025. An nemi alhazai su gabatar da fasfo kafin Fabrairu 25.
Fitaccen mawaki Senwele, daga jihar Kwara, ya rasu bayan 'yar gajeriyar rashin lafiya. An ce marigayin ya yi fice a salon wakokinsa na Dadakuada mai ban dariya.
Sanatan Kwara ta Tsakiya na jam'iyyar APC, ya yi magana kan jita-jitar cewa ya shirya ficewa daga jam'iyyar. Salihu Mustapha ya ce ko kadan babu batun hakan.
Masarautar Ilorin ta musanta rahoton da aka fara yaɗawa cewa sarki Sulu Gambari da Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na Kwara sun fara zaman doya da manja.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kwara, Alhaji Saka Abimbola Isau, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya yi bankwana da duniya ne yana da shekara 69.
Masu garkuwa da mutane sun sace Farfesa John Ebeh a kofar gidansa, sun kira danginsa suna neman kundin fansar Naira miliyan 10 bayan sun tsoratar da jama'a.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq ya fito ya yabi manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce manufofin suna yin aiki sosai.
’Yan sandan Kwara tare da hadin guiwar Oke-Ero sun ceto mutane 13 da aka sace, bayan sun yi artabu da maharan. An ce jami'an tsaron sun mayar da mutanen gida.
Kwara
Samu kari