Kwara
Gwamnatin Kwara ta ɗauki mataki kan malamar da ta ci zarafin wata 'yar bautar kasa (NYSC), inda aka rage matsayin aikinta tare da tura ta wata makaranta daban.
Mummunar gobara ta yi barna a jihohin Yobe, Kwara, da Taraba, inda ta kone shaguna da wuraren hutu tare da haddasa asarar dukiyoyi masu tarin daraja.
'Yan bindiga sun kashe fasto a Kwara yayin da yake kan hanyarsa ta zuwa jana'iza. Sun yi garkuwa da wasu mutum uku kuma suna neman Naira miliyan 30 kudin fansa.
wata gobara da ta kama sakamakon haɗuwar motar katifa da wayar wutar lantarki ta babbake kayan maƙudan kudi a wata kasuwa a Ilorin a jihar Kwara.
An samu budurwa mai shekaru 19 tsirara bayan masu tsafi sun sace ta a Kwara. Budurwar na karatu a jami'ar jihar Kogi kuma NSCDC na shirin mayar da ita gida.
An cafke wani mutum mai suna Soja da yake taimakon yan bindiga suna waya domin karbar kudin fansa. Yana ba yan bindiga suna kiran mutane domin a ba su kudi
Ma’aikatar kudi ta jihar Kwara ta ce biyan albashi yana gudana bisa tsarin rajistar KWSRRA, ma’aikatan da ba su samu albashin Nuwamba ba basu yi rijistar ba.
Yayin da rigimar sarauta ta kara kamari, mazauna yankin Kajola a karamar hukumar Ero sun maka gwamnatin jihar a kotu kan kakaba masu wani basarake.
Hukumar matasa ta NYSC ta tabbatar da cin mutuncin wata matashiya mai bautar ƙasa a jihar Kwara saboda zargin cewa ba ta yi gaisuwa yadda ya kamata ba.
Kwara
Samu kari