Kwankwasiyya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yabawa Nasiru Yusuf Gawuna yayin da ake rade-radin cewa zai sauya sheka daga APC zuwa bangaren Kwankwasiyya a jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan cire hular Kwankwasiyya. Gwamna Abba Kabir ya nuna cewa lokacin yin hakan bai yi ba tukunna.
Kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yana tattaunawa da wasu jam'iyyun siyasa don komawa.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya hado Peter Obi na jam'iyyar ADC, Seyi Makinde na PDP da wasu 'yan adawa a jihar Kano yayin da ake shirye-shiryen 2027 a siyasar Najeriya.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya rushe ma’aikatar ilimi mai zurfi tare da cire mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukamin kwamishina a ma'aikatar.
A labarin nan za a ji cewa Aliyu Sani Madakin Gini da ke wakiltar Dala a majalisar tarayya ya sanar da dalilansa na sauya sheka daga NNPP zuwa APC.
Jam’iyyar NNPP ta rubuta wa Majalisar Dokokin Amurka wasika domin kare ɗan takararta na shugaban ƙasa a 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, kan zargin ta’addanci.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hasashen dan siyasan da zai maye gurbin Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo idan aka tsige shi a matsayin mataimakin gwamna.
Jagoran jam'iyyar NNPP a Najeriya Buba Galadima ya ce mutanen Rabiu Kwankwaso sun hada kai da sauran 'yan adawa ne domin an shirya musu makarkashiya a 2027.
Kwankwasiyya
Samu kari