Kwankwasiyya
Jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano ta rasa daya daga cikin mambobonta a majalisar dokokin jihar. Ya bayyana cewa rikicin jam'iyyar ya sanya ya fice daga cikinta.
Tsohon dan takarar gwamna na NNPP a Ondo, Hon. Olugbenga Edema, ya fice daga jam’iyyar saboda rashin gaskiya da rikice-rikicen cikin gida da cin amana.
Za a ji labari cewa a lokacin da ake tunanin Rabiu Musa Kwankwaso zai bar NNPP, Madugu ya cigaba da yi wa APC illa a Kano. A jiya ne wasu 'yan APC suka bi NNPP.
Sanata .Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan 'yan majalisun NNPP da suka sauya sheka zuwa APC a jihar Kano. Ya ce fada da Kwankwasiyya fada ne da bango
Sanata Barau Jibrin ya karbi tarin 'yan Kwankwasiyya na jam'iyyar NNPP a Abuja zuwa APC. Barau ya bukaci hadin kai a APC domin kawo cigaba a Kano.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta haramta watsa shirye-shiryen siyasa kai tsaye a gidajen radiyo da talabijin a jihar.
Sanatan Kano ta Kudu, Kawu Sumaila ya tabbatar da sauya shekarsa daga NNPP zuwa APC a wata wasiƙa da Shugaban Majalisar Dattawa ya karanta yau Laraba.
Jam'iyyar SDP ta karbi wasu matasa a jihar Kano. Galibin matasan sun fito ne daga jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano. 'Yan jam'iyyar AA sun koma SDP a Imo
Gwamnatin jihar Kano, ta koka kam matsalar karancin ruwa da ake.fama da ita a.jihar. Ta zargi gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje da lalata tashoshin samar da ruwa.
Kwankwasiyya
Samu kari