Zaben jihohi
Kimanin magoya bayan jam'iyyar APC daga mazabar Ondo ta tsakiya a jihar Ondo ne suka sauya sheka zuwa PDP. Dakta Adeniran Oyebade ne ya jagoranci tawagar.
Kotun kolin ta ajiye hukunci kan karar da jam’iyyar adawa ta APC da dan takararta Timipre Sylva suka shigar na kalubalantar nasarar gwamnan Bayelsa Douye Diri.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo da Murtala Ajaka na jam'iyyar SDP.
A yau Litinin 19 ga watan Agustan 2024 Kotun Koli ta fara zaman karshe kan shari'ar takaddamar zaben gwamnan jihar Kogi da Bayelsa da aka gudanar.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Edo, Sanata Monday Okpebolo, ya yi alkawarin samar da ayyukan yi sama da 5000 ga matasa a jihar idan ya ci zabe.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kano (KANSIEC), ta fitar da kudin sayen takardar tsayawa takara ga shugabanni da kansilolin karamar hukuma a kan N10bn da N5m.
Jihohin Bayelsa, Delta, Osun, Ekiti, Zamfara, da sauran jihohi 25 ba su kafa kwamitocin aiwatar da mafi karancin albashi na 70,000 ba. Legas da Edo sun fara biya.
An samu labarin yadda aka raba Naira Biliyan 438 tsakanin Gwamnoni 34 da Ministan Abuja, Nyesom Wike. Zamfara ta samu N49bn amma ba a ba Kaduna ko sisi ba
A zamanin sojoji ne aka rika kirkiro jihohi a Najeriya. Gwamnatin Murtala Mohammed ta kirkiro Gongola, Benuwai, Filato, Borno, Imo, Neja, Sokoto da Bauchi.
Zaben jihohi
Samu kari