Kiwon Lafiya
Gwamnatin tarayya ta karyata cewa ta ware Arewa ta Yamma daga shirin rage kudin wankin koda. Ma'aikatar lafiya ta lissafa jihohi 11 da aka kaddamar da shirin.
Gwamnatin jihar Delta, Hon. Sheriff Oborevwori ya kaddamar da shirin walwalar zawarawa, inda aka dauki mata 10,000 a karon farko, kowace za a rika ba ta N15,000.
Tinubu ya rage kuɗin wanke ƙoda zuwa ₦12,000 daga ₦50,000 a asibitocin tarayya, amma jama’a sun ce marasa lafiya na buƙatar jinya akai-akai da ya fi ƙarfin talaka.
Gwamna Dikko Umaru Radda na Katsina ya shirya fita ketare domin yin hutu har na tsawon mako uku saboda kula da lafiyarsa ana tsaka da jita-jitar lafiyar Bola Tinubu.
Fadar shugaban kasa ta fitar da bidiyon Shugaba Bola Ahmed Tinubu a lokacin da ya shiga taron Majalisar Zaratarwa watau FEC na ranar Laraba, 13 ga Agusta, 2025.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya bukaci al'umma su ajiye siyasa a gefe, su taimakawa mataimakin gwamna, Alhaji Aminu Alkali da addu'ar nemam lafiya.
Hadimin shugaban kasa, Abdulaziz Abdulaziz ya yi karin haske kan jita-jitar da ake yadawa kan cewa Shugaba Bola Tinubu yana fama da rashin lafiya.
Gwamna Charlea Soludo na jihar Anambra ya hadu da Bola Ahmed Tinubu a fadasa da ke Abuja, ya ce shugaban kasa na cikin koshin lafiya, yana aikinsa.
Sanata da ke wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu ya yi karin haske kan rashin lafiyar shugaban kasa, Bola Tinubu da ake ta yadawa inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Kiwon Lafiya
Samu kari