Labaran garkuwa da mutane
Rundunar yan sanda sun yi gumurzu da yan bindiga a Katsina, yan sanda sun ceto wanda yan bindiga suka sace a Katsina bayan sun kai musu farmaki da sassafe.
Rundunar yan sanda ta cafke wasu yan bindiga da suke tare hanya suna sace mutane. Sun sace mai hidimar kasa da wasu mutane a jihar Rivers da kai hare hare.
Rundunar sojojin kasar nan ta jaddada matsayarta na kai farmaki har maboyar yan ta'addan da su ka addabi jama'a, musamman a Arewa maso Yammacin kasar nan.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta cafke wasu mutum 7 da ake zargin ƴan bindiga ne masu garkuwa da mutane, ɗayansu ya yi bayani kan kudin fansa.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya yi takaicin karuwar rashin tsaro da ke kamari a fadin kasar nan, ya nemi gwamnati ta dauki mataki.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun tare babban titin hanyar Funtua zuwa Gusau a jihar Zamfara. Tsagerun sun kashe muum biyu tare da yin garkuwa mutane masu yawa.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto mutane da dana a hannun masu garkuwa da nutane. Haka zalika sojoji sun kashe wasu shugabannin yan ta'adda hudu.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa an harbe shugaban yan sanda a jihar Delta. Yan bindiga sun harbe dan sanda mai matsayin DPO da wasu tarin jami'ai.
Wasu matasa sun kashe rayuka da dama a jihar Edo kan zargin garkuwa da mutane. Matasan sun kona ofihin yan sanda da kona shaguna da gidajen al'umma.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari