Labaran garkuwa da mutane
Sojojin Najeriya sun harbe jagoran yan ta'adda da ake kira da Mai Hijabi a jihar Jigawa. Haka zalika sojojin Najeriya sun kashe miyagu da yan bindiga a jihohi.
Yan sanda sun kama sarkin da yake taimakawa yan bindigar Arewa da bayanan sirri. An kama basaraken tare da sauran mutane da suke taimakawa yan bindiga.
A wani labarin, kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji ya yi magana kan zargi da ake yi wa tsohon gwamnan Zamfara, Bello Turji da daukar nauyin ayyukansu.
Yan bindiga sun kai hari kan askarawa masu bayar da tsaro a yankin Tsafe inda suka kashe mutane 8. Yan bindigar sun yi kwanton bauna ne ga askarawan da safe.
Yan sanda sun yi musayar wuta da yan bindiga a kananan hukumomin Katsina kuma sun ceto mata da yara kanana daga kamun masu garkuwa bayan tafka kazamin fada.
Yan sandan Najeriya sun kashe yan bindiga uku da suka so sace matar dan majalisa a jihar Delta. Rundunar yan sanda ta fafata da yan bindigar kafin samun nasara
Yan saɓda da haɗin guiwar dakarun wasu hukumomin tsaro sun kutsa kai cikkn daji, sun yi musayar wuta da ƴan ta'addan haramtacciyar ƙungiyar IBOB a Imo.
Wasu tsagerun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da wani shugaban jama'a da jigon APGA ana tsakiyar ruwan sama ranar Jumu'a a Anambra.
A wannan labarin, za ku ji jami'an rudunar yan sandan kasar nan ta bankado maboyar yan ta'adda a yankin Sauka, a hanyar tashar jirgin sama da ke Abuja.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari