Labaran garkuwa da mutane
Yan sandan Najeriya sun kashe yan bindiga uku da suka so sace matar dan majalisa a jihar Delta. Rundunar yan sanda ta fafata da yan bindigar kafin samun nasara
Yan saɓda da haɗin guiwar dakarun wasu hukumomin tsaro sun kutsa kai cikkn daji, sun yi musayar wuta da ƴan ta'addan haramtacciyar ƙungiyar IBOB a Imo.
Wasu tsagerun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da wani shugaban jama'a da jigon APGA ana tsakiyar ruwan sama ranar Jumu'a a Anambra.
A wannan labarin, za ku ji jami'an rudunar yan sandan kasar nan ta bankado maboyar yan ta'adda a yankin Sauka, a hanyar tashar jirgin sama da ke Abuja.
Yan bindiga sun kashe wani babban dan banga da ya tunkari yan bindiga suka yi musayar wuta. An kashe dan bindigar ne yayin da yake kokarin ceto mata da aka sace.
Jami'an rundunar ƴan sanda reshen jihar Akwa Ibom sun yi nasarar damke wani dagacin kauye da wasu mutum 12 da ake zargi da kisan mafarauta bayan sace su.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban kungiyar NURTW a jihar Kaduna. Miyagun sun sake sace shi ne bayan ya yi kwanaki 60 a hannunsu.
Tsohon dan majalisar wakilai, Sani Takori, ya bukaci gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal da ya hada kai da gwamnatin tarayya domin magance matsalar tsaro.
A wannan labarin, za ku ji dakarun sojan kasar nan sun fatattaki yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan tare da hallaka takwas daga cikinsu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari