Labaran garkuwa da mutane
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne suk sace hadimin tsohon gwamnan jihat Kogi, Kabiru Onyene a ofishinsa da ke Okene jiya.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari kauyen Kakidawa a karamar hukumar Maradun a Zamfara, sun kai harin cikin dare sun sace mata da yara 43.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Taraba kan dira kan wasu 'yan bindiga da suka sace mutane. Sun kubutar da mutanen da miyagun suka sace.
Yan sanda sun kai farmaki a jihohi inda aka ceto mutane sama da 30. An ceto mutane 20 a Katsina tare da kama shugaban masu garkuwa Idris Alhaji Jaoji.
yan sanda a jihar Akwa Ibom sun kashe yan bindiga uku cikin wadanda suka sace daraktan ma'aikatar shari'a suka daure shi a cikin wani rami da 'yar uwarsa.
Yan sanda a Katsina sun kama wani rikakken dan damfara da ke satar ATM yana cire kudin mutane. An kama matashin da ya sace matar aure a jihar Katsina.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace kansila da wasu mutane 8 a jihar Kogi. Yan bindigar sun bi gida gida ne suna garkuwa da mutane a yankin.
An cafke wani mutum mai suna Soja da yake taimakon yan bindiga suna waya domin karbar kudin fansa. Yana ba yan bindiga suna kiran mutane domin a ba su kudi
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Hon. Dr. Joseph Haruna Kigbu a hanyarsa ta zuwa Jos jiya Litinin.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari