Jihar Kebbi
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi alhini kan rasuwar Mai Shari’a Uthman Argungu inda ya yaba gudunmawarsa ga kasa, tare da yin addu’ar Allah ya jikansa.
Sarkin Gwandu da ke jihar Kebbi, Mai Martaba Muhammad Ilyasu Bashar ya yabawa salon mulkin Shugaba Bola Tinubu inda ya ba shi shawara kan jan al'umma a jiki.
Wata mai yi wa kasa hidima (NYSC), ta riga mu gidan gaskiya a jihar Kebbi. Matashiyar ta rasu ne bayan ta fadi, inda aka yi kokarin farfado da ita amma ba a dace ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun ci gaba da bude wuta kan 'yan ta'addan Lakurawa. Sojojin sun lalata sansanonin 'yan ta'addan da ke a jihohin Kebbi da Sokoto.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya tsaf wurin tabbatar da samun ingantaccen tsaro a Arewacin Najeriya bayan ta tura dakaru na musamman domin yakar yan Lakurawa.
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji, yan sanda, yan banda sun hada kai wajen gwabzawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a Kebbi. Sun ceto mutane 36.
Ma'aikata a jihar Kebbi sun samu karin albashi, an samu sabani tsakanin NLC da PDP kan aiwatar da karin albashin ma'aikata a jihar da aka kawo kwanan nan.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi rabon mukamai a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada matasan jam'iyyar APC a matsayin masu taimaka masa na musamman.
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa watau NAHCON ta maidawa kowane maniyyaci N60,080 a jihar Kebbi saboda wani hakkinsu da ba a biya masu ba a 2023.
Jihar Kebbi
Samu kari