Jihar Kebbi
Ana cikin tsadar rayuwa gwamnonin jihohi sun kashe kudi kimanin N15b kan sayan motocin yan majalisar jiha. Jihohin sun hada da Gombe, Kano, Ondo da Kebbi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar wani Alhaji a birnin Makkah na kasar Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan 'yar gajeruwar jinya.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kebbi ta zaɓi ranar 31 ga watan Agusta, 2024 2024 domin gudanar da zaɓen kananan hukumomi a jihar da ke Arewa-Yamma.
Sarkin Gwandu a jihar Kebbi, Manjo-janar Muhammad Ilyasu Bashir ya taya Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II murnan dawowa kan kujerar sarautar jihar.
Gwamnan jihar Kebbi, Dakta Nasiru Idris Kauran Gwandu ya naɗa sabbin sarakuna a jihar Kebbi da suka kunshi hakimai da magajin gari a kauyuka biyar.
Hukumar NAHCON a Najeriya ta ja kunnen mahajjata a kasar kan saɓa dokokon aikin hajji a Saudiya yayin da ake shirin koro wasu mahajjata da suka saba doka.
Wani Alhaji daga Kebbi ya rasu bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya a birnin Makka na kasar Saudiyya. An yi sallar jana’izarsa a masallacin Harami (Ka’aba).
Wata maniyyaciya daga jihar Kebbi ta rasu a birnin Makka da ke kasar Saudiyya a ranar Asabar 25 ga watan Mayu bayan ta sha fama da gajeruwar jinya na wani lokaci.
Sanata Garba Maidoki ya yi iƙirarin cewa a kowane wata Gwamna Nasiru Idiris na bai wa sojoji N500m domin su yi aikin tabbatar da tsaron al'umma a faɗin Kebbi.
Jihar Kebbi
Samu kari