Jihar Kebbi
Gwamnonin jihohi 36 sun yi alkawarin haɗaka wajen kawo karshen Lakurawa a Najeriya. Gwamnonin sun 36 sun ce ba za su bari Lakurawa su yaɗu a Najeriya ba.
Kwamitin tattalin arziki (NEC) ya ba jihohi uku da birnin Abuja da suka rage wa'adin mako daya kacal da su mika rahotonsu game da kirkirar yan sandan jiha.
Gwamnan jihar Kebbi, Dakta Nasir Idris ya ba al'ummar Fulani da ke kauyen Mera tallafin N10m kwanaki bayan harin da aka kai masu. Gwamna ya hanasu daukar fansa.
A wannan rahoton, gwamnatin tarayya ta ce jama'a sun fara ganin ayyukan dakarun sojojin kasar nan wajen korar yan ta'addan Lakurawa daga Najeriya.
Malamin Musulunci a Sokoto, Sheikh Abdulbasit Silame ya fadi yadda Lakurawa suka yaudare su inda ya ce tun farko sun tabbatar musu cewa za su kawo musu mafita.
Tsohon daraktan hukumar tsaron farin kaya watau DSS, Mike Ejiofor ya baygana cewa kungiyar ƴan ta'adda ta Lakurawa da sabuwa ba ce, ya faɗu yadda suka shigo.
Sojojin Najeriya sun yi ruwan wuta kan yan ta'addar Lakurawa a jihar Kebbi. Lakurawa sun fara guduwa bayan shan wuta a hannun sojoji a jihar Kebbi.
Mayakan kungiyar yan ta'addan lakurawa sun hadu da fushin hukumomin tsaron Najeriya yayin da ake korar fatattakarsu daga cikin kasar nan kafin su jawo matsala.
Gwamnatin tarayya ta ce yan Najeriya sun kwantar da hankulansu bayan bullar sabuwar kungiyar yan ta'addan Lakurawa, domin gwamnati ta shirya kakkabe su.
Jihar Kebbi
Samu kari