Katsina
A wannan labarin, gwamnatin Katsina ta jaddada aniyarta na kakkabe rashin tsaro da ya addabi jam'ar da ke kauyuka da birnin jihar, tare da bunkasa noma.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda ta amince da fitar da N340m domin gyara wutar lantarkin jami'ar UMYUK wacce ta lalace.
Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun shiga babban asibitin da ke garin Kurfi a ƙaramar hukumar Kurfin jihar Kastina, sun yi garkuwa da mata 4 hada matar likita.
Gwamnan jihar Katsina ya sake shirin fuskantar yan ta'adda irinsu Bello Turji wajen daukar yan sa kai. An ware kudi N1.5bn domin daukar yan sa kai a Katsina.
Yan banda sun kama tarin harsahi ana shirin mika su yan yan bindiga masu garkuwa da mutane. Ana zargin cewa za a yi amfani da kayan yakin ne domin kai hare hare.
A wannan labarin, za ku ji gwamna Umaru Dikko Radda ya bayyana cewa jiharsa ta Katsina ba ta da isassun jami'an tsaro ko makaman da za a yaki ta'addanci.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da ba mutane izinin mallakar bindiga domin yakar yan ta'adda. Mutanen Arewa za su mallaki bindiga domin kare kansu.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta zaben shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta musu murus gaba daya.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe. Kwankwaso ya ce zai yi nasara.
Katsina
Samu kari