Katsina
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da abokansa da suka yi rayuwar yarinta a firamare da sakandare a Daura. Buhari ya saba ganawa da su.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya gabatar da N682,244,449,513.87 gaban majalisar dokokin jihar Katsina a matsayin kasafin kudin jihar na shekarar 2025.
Rundunar yan sanda ta yi musayar wuta da yan bindiga masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Jibia inda ta ceto mutane 14, daya ya rasu saboda harbi
Yan kwadago na barazanar tafiya yajin aiki a jihohin Katsina, Imo, Zamfara da Cross River a kan karin mafi ƙarancin albashi zuwa ranar 1 ga watan Disamba.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) reshen jihar Katsina ta yi barazanar shiga yajin aikin sai baba-ta-gani a fadin jihar kan sabon mafi karancin albashi na ma'aikata.
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci inda ya bukaci hadin kan sojoji game da yaki da yan ta'adda.
Harin da sojojin sama su ka kai domin fatattaKar yan ta’adda a kauyen Shuwa da ke gundumar Ruwan Godiya a karamar hukumar Faskari a Katsina ya bar baya da kura.
Bankin duniya ƙarƙashin shirin Agile zai gina makarantun sakandare 75 a jihar Katsina. Za a kashe sama da N30bn wajen ginin. Dikko Radda ya yi na'am da shirin.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi alhinin rasuwar Hakimin Kurfi, Alhaji Ahmadu Kurfi. Marigayin ya rasu yana da shekara 93 a duniya.
Katsina
Samu kari